< Ishaya 49 >

1 Ku kasa kunne gare ni, ku tsibirai; ku ji wannan, ku al’ummai masu nesa. Kafin a haife Ni Ubangiji ya kira ni; tun daga haihuwata ya ambaci sunana.
Ngilalelani, zihlenge; lizwe, lina bantu abakhatshana: INkosi ingibizile ngisesiswini; ngisemibilini kamama yaqamba ibizo lami.
2 Ya yi bakina kamar takobi mai kaifi, cikin inuwar hannunsa ya ɓoye ni; ya sa na zama kamar kibiya mai tsini ya kuma ɓoye ni cikin kwarinsa.
Yasisenza umlomo wami waba njengenkemba ebukhali, yangifihla ngaphansi komthunzi wesandla sayo; yangenza ngibe ngumtshoko ololiweyo, yangifihla esambeni sayo semitshoko.
3 Ya ce mini, “Kai bawana ne, Isra’ila, a cikinka zan bayyana darajata.”
Yathi kimi: Uyinceku yami, Israyeli, engizazidumisa ngayo.
4 Amma na ce, “Na yi aiki a banza; na kashe duk ƙarfina a banza da wofi. Duk da haka abin da yake nawa yana a hannun Ubangiji, ladana kuma tana a wurin Allahna.”
Ngasengisithi mina: Ngitshikatshikele ize, amandla ami ngiwachithele okungelutho lokuyize; qiniso, isahlulelo sami siseNkosini, lomvuzo wami ukuNkulunkulu wami.
5 Yanzu fa Ubangiji ya ce ya siffanta ni a cikin mahaifa don in zama bawansa don in dawo da Yaƙub gare shi in kuma tattara Isra’ila gare shi, gama an girmama ni a gaban Ubangiji Allahna kuma ne ƙarfina
Khathesi-ke itsho iNkosi, eyangibumba kwasesiswini ukuba yinceku yayo yokubuyisela uJakobe kuyo; lanxa uIsrayeli engabuthwanga, kube kanti ngizadunyiswa emehlweni eNkosi; njalo uNkulunkulu wami uzakuba ngamandla ami.
6 ya ce, “Ɗan ƙaramin abu ne ka zama bawana don ka maido da kabilar Yaƙub ka kuma dawo da waɗannan na Isra’ilawan da na kiyaye. Zan kuma mai da kai haske ga Al’ummai, don ka kawo cetona zuwa iyakokin duniya.”
Yasisithi: Kuyinto encane ukuthi ube yinceku yami yokuvusa izizwe zikaJakobe, lokubuyisela abalondoloziweyo bakoIsrayeli; ngizakupha futhi ube yikukhanya kwabezizwe, ukuze ube lusindiso lwami kuze kube semkhawulweni womhlaba.
7 Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansa da kuma Mai Tsarkin nan na Isra’ila gare shi wanda al’ummai suka rena suka kuma ki, ga bawan masu mulki. “Sarakuna za su gan ka su kuma miƙe tsaye, sarakuna za su gani su kuma rusuna, saboda Ubangiji, wanda yake mai aminci, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, wanda ya zaɓe ka.”
Itsho njalo iNkosi, uMhlengi kaIsrayeli, oNgcwele wakhe, kumphefumulo odelelwayo, kuye onengwa yisizwe, kunceku yababusi: Amakhosi azabona asukume, iziphathamandla lazo zizakhonza, ngenxa yeNkosi ethembekileyo, oNgcwele kaIsrayeli, ekukhethileyo.
8 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “A lokacin tagomashina zan amsa muku, kuma a ranar ceto zan taimake ku; zan kiyaye ku zan kuma sa ku zama alkawari ga mutane, don ku maido da ƙasa ku kuma sāke raba gādon kufai,
Itsho njalo iNkosi: Ngesikhathi esemukelekayo ngikuphendulile, langosuku losindiso ngikusizile; njalo ngizakulondoloza, ngikunike ube yisivumelwano sabantu, ukuvuselela umhlaba, ukubenza badle amafa achithekileyo,
9 don ku ce wa waɗanda suke cikin kurkuku, ‘Ku fito,’ ga waɗanda suke cikin duhu kuma, ‘Ku’yantu!’ “Za su yi kiwo kusa da hanyoyi su kuma sami wurin kiwo a kowane tudu.
ukuze uthi kuzibotshwa: Phumani; kwabasemnyameni: Zivezeni. Bazakudla ezindleleni, ledlelo labo libe semadundulwini wonke.
10 Ba za su taɓa jin yunwa ko ƙishi ba, ba kuwa zafin hamada ko rana ta buge su ba. Shi da ya yi musu jinƙai zai jagorance su ya kuma bishe su kusa da maɓulɓulan ruwa.
Kabayikulamba, kumbe bome, njalo ukutshisa kumbe ilanga kakuyikubatshaya, ngoba yena olesihawu kibo uzabakhokhela, lemithonjeni yamanzi uzabaqondisa.
11 Zan mayar da dukan duwatsu su zama hanyoyi, a kuma gyara manyan hanyoyina.
Njalo ngizakwenza zonke intaba zami zibe yindlela, lemigwaqo yami iphakame.
12 Duba, za su zo daga nesa waɗansu daga arewa, waɗansu daga yamma, waɗansu daga yankin Aswan.”
Khangela laba bazavela khatshana, njalo khangela laba ngasenyakatho langasentshonalanga, lalaba elizweni leSinimi.
13 Ku yi sowa don farin ciki, ya ku sammai; ki yi farin ciki, ya ke duniya; ku ɓarke da waƙa, ya ku duwatsu! Gama Ubangiji ya ta’azantar da mutanensa zai kuma ji tausayin mutanensa da suke shan wahala.
Hlabelelani, mazulu, uthokoze, lawe mhlaba, lihlokome ngokuhlabela, lani zintaba, ngoba iNkosi ibaduduzile abantu bayo, izakuba lesihawu kwabahluphekileyo bayo.
14 Amma Sihiyona ta ce, “Ubangiji ya yashe ni, Ubangiji ya manta da ni.”
Kodwa iZiyoni yathi: UJehova ungidelile, njalo iNkosi yami ingikhohliwe.
15 “Yana yiwuwa mahaifiya ta manta da jariri a ƙirjinta ta kuma kāsa nuna tausayi ga yaron da ta haifa? Mai yiwuwa ta manta, amma ba zan taɓa manta da ke ba!
Owesifazana angamkhohlwa yini umntanakhe omunyayo, ukuba angabi lasihawu kuyo indodana yesisu sakhe? Yebo, bona bangakhohlwa, kodwa mina kangiyikukukhohlwa.
16 Duba, na zāna ki a tafin hannuwana; katangarki kullum suna a gabana.
Khangela, ngikubhale ngokugubha ezintendeni zezandla; imiduli yakho ihlezi iphambi kwami.
17 ’Ya’yanki maza su komo da gaggawa, waɗanda suka lalatar da ke kuwa za su bar ki.
Abantwana bakho bazaphangisa; abachithi bakho labakumotshayo bazaphuma kuwe.
18 Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye; dukan’ya’yanki sun taru suka kuma dawo gare ki. Muddin ina raye,” in ji Ubangiji, “Za ki yafa su duka kamar kayan ado; za ki yi ado da su, kamar amarya.
Phakamisa amehlo akho inhlangothi zonke, ukhangele; bonke laba bayabuthana, beze kuwe. Kuphila kwami, itsho iNkosi, isibili, uzazigqokisa ngabo bonke njengesiceciso, uzibhince ngabo njengomakoti.
19 “Ko da yake an lalatar da ke aka kuma mai da ke kufai ƙasarki kuma ta zama kango, yanzu za ki kāsa sosai saboda yawan mutanenki, kuma waɗanda suka cinye ki za su kasance can da nisa.
Ngoba indawo zakho ezichithekileyo lamanxiwa akho, lelizwe lencithakalo yakho, isibili khathesi lizaminyana kakhulu ngenxa yabahlali; lalabo abakuginyayo bazakuba khatshana.
20 ’Ya’yan da aka haifa a lokacin baƙin cikinki za su ce a kunnenki, ‘Wannan wuri ya yi mana kaɗan ƙwarai; ki ƙara mana wurin zama.’
Abantwana bokufelwa kwakho bazakuthi futhi endlebeni zakho: Lindawo iminyene kakhulu kimi; ngivulela indawo ukuze ngihlale!
21 Sa’an nan za ki ce a zuciyarki, ‘Wa ya haifa waɗannan? Na yi baƙin ciki na kuma zama wadda ba ta haihuwa; an yi mini daurin talala aka kuma ƙi ni. Wane ne ya yi renon waɗannan? An bar ni ni kaɗai, amma waɗannan, ina suka fito?’”
Khona uzakuthi enhliziyweni yakho: Ngubani ongizalele laba, njengoba ngafelwa ngabantwana, ngaba njengenyumba, ngingumthunjwa, ngisiwa le lale? Njalo ngubani okhulise laba? Khangela mina ngangisele ngedwa; laba babengaphi?
22 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Duba, zan yi alama wa Al’ummai, zan ɗaga tutana wa mutane; za su kawo’ya’yanki maza a hannuwansu su riƙe’ya’yanki mata a kafaɗunsu.
Itsho njalo iNkosi uJehova: Khangela, ngizaphakamisela izizwe isandla sami, ngimise uphawu lwami ebantwini; njalo bazaletha amadodana akho esifubeni, lamadodakazi akho bewetshete.
23 Sarakuna za su zama kamar iyayen reno, sarauniyoyinsu kuma za su yi renonku kamar uwaye. Za su rusuna a gabanki da fuskokinsu har ƙasa; za su lashe ƙura a ƙafafunki. Sa’an nan za ki san cewa ni ne Ubangiji; waɗanda suke sa zuciya gare ni ba za su sha kunya ba.”
Lamakhosi azakuba ngabondli bakho, lezindlovukazi zawo zibe ngabalizane bakho. Bazakukhothamela ngobuso emhlabathini, bakhothe uthuli lwezinyawo zakho. Njalo uzakwazi ukuthi mina ngiyiNkosi, ngoba abangithembayo kabayikuyangeka.
24 Za a iya ƙwace ganima daga jarumawa, ko a kuɓutar da kamammu daga hannun marasa tsoro?
Impango izathathwa yini kolamandla, kumbe umthunjwa ngokomthetho akhululwe?
25 Amma ga abin da Ubangiji yana cewa, “I, za a ƙwace kamammu daga jarumawa, a kuma karɓe ganima daga hannun marasa tsoro; zan gwabza da waɗanda suke gwabzawa da ke, zan kuwa ceci’ya’yanki.
Kodwa itsho njalo iNkosi: Yebo, abathunjiweyo beqhawe bazathathwa, lempango yabesabekayo izakophulwa; ngoba mina ngizalwisana laye olwisana lawe, mina-ke ngisindise abantwana bakho.
26 Zan sa masu zaluntarki su ci naman jikinsu; za su bugu da jininsu, sai ka ce sun sha ruwan inabi. Sa’an nan dukan mutane za su sani cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Maɗaukakin nan na Yaƙub.”
Njalo ngizadlisa abacindezeli bakho eyabo inyama, badakwe ngelabo igazi kungathi ngewayini elimnandi. Njalo yonke inyama izakwazi ukuthi mina Nkosi nginguMsindisi wakho, loMhlengi wakho, oLamandla kaJakobe.

< Ishaya 49 >