< Ishaya 48 >

1 “Ku kasa kunne ga wannan, ya gidan Yaƙub, waɗanda ake kira da sunan Isra’ila suka kuma fito daga zuriyar Yahuda, ku da kuke yin rantsuwa da sunan Ubangiji kuna kuma kira sunan Allah na Isra’ila, amma ba da gaskiya ko adalci ba,
Poslušajte to, oh hiša Jakobova, ki ste imenovani z imenom Izrael in ste izšli iz Judovih vodá, ki prisegate pri Gospodovem imenu in omenjate Izraelovega Boga, vendar ne v resnici niti ne v pravičnosti.
2 ku da kuke kiran kanku’yan ƙasar birni mai tsarki kuna kuma dogara ga Allah na Isra’ila, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa,
Kajti imenujejo se po svetem mestu in se naslanjajo na Izraelovega Boga; Gospod nad bojevniki je njegovo ime.
3 na nanata abubuwan da suka riga suka faru tuntuni, bakina ya yi shelar su na kuma sanar da su; sai nan da nan na aikata, suka kuma faru.
Razglasil sem prejšnje stvari od začetka in izšle so iz mojih ust in pokazal sem jih; nenadoma sem jih naredil in zgodile so se.
4 Gama na san yadda kuke da taurinkai; jijiyoyin wuyanku ƙarafa ne, goshinku tagulla ne.
Ker sem vedel, da si trdovratna in je tvoj vrat železna kita in tvoja obrv bron,
5 Saboda haka na faɗa waɗannan abubuwa tuntuni; kafin su faru na yi shelarsu gare ku saboda kada ku ce, ‘Gumakana ne suka yi su; siffar itacena da allahn zinariyana ne ya ƙaddara su.’
sem ti to celo od začetka razglasil; preden se je zgodilo, sem ti to pokazal, da ne bi rekla: ›Moj malik jih je naredil, moja rezana podoba in moja ulita podoba jim je zapovedala.‹
6 Kun riga kun ji waɗannan abubuwa; kuka gan su duka. Ba za ku yarda da su ba? “Daga yanzu zuwa gaba zan faɗa muku sababbin abubuwa, na ɓoyayyun abubuwan da ba ku sani ba.
Slišal si, videl si vse to in ali ne boš tega razglasil? Od tega časa sem ti pokazal nove stvari, celo skrite stvari in ti jih nisi poznal.
7 Yanzu an halicce su, ba da daɗewa ba; ba ku riga kun ji game da su kafin yau ba. Saboda haka ba za ku ce, ‘I, na san da su ba.’
Sedaj so ustvarjene in ne od začetka; celo pred dnevom, ko jih nisi slišal, da ne bi rekel: »Glej, poznal sem jih.«
8 Ba ku ji ko balle ku gane ba; tun da kunnenku bai buɗu ba. Tabbatacce na san yadda kun zama masu tayarwa; an kira ku’yan tawaye daga haihuwa.
Da, ne slišiš; da, ne poznaš; da, od tistega časa, ko tvoje uho ni bilo odprto, kajti vedel sem, da boš postopal zelo zahrbtno in si bil od maternice imenovan prestopnik.
9 Saboda girman sunana na jinkirta fushina; saboda girman yabona na janye shi daga gare ku, don dai kada a yanke ku.
Zaradi svojega imena bom odložil svojo jezo in zaradi svoje hvale se bom zadržal, da te ne odsekam.
10 Duba, na tace ku, ko da yake ba kamar azurfa ba; na gwada ku cikin wutar wahala.
Glej, prečistil sem te, toda ne s srebrom; izbral sem te v talilni peči stiske.
11 Saboda girmana, saboda girmana, na yi haka. Yaya zan ƙyale a ƙazantar da kaina? Ba zan raba ɗaukakata da wani ba.
Zaradi sebe, celó zaradi sebe, bom to storil, kajti kako bi bilo moje ime umazano? In svoje slave ne bom dal drugemu.
12 “Ka kasa kunne gare ni, ya Yaƙub, Isra’ila, wanda na kira cewa, Ni ne shi; ni ne na farko ni ne kuma na ƙarshe.
Prisluhni mi, oh Jakob in Izrael, moj poklicani; jaz sem; jaz sem prvi, jaz sem tudi zadnji.
13 Hannuna ne ya kafa harsashen duniya, hannuna na dama kuma ya shimfiɗa sammai; sa’ad da na kira su, duka suka miƙe tsaye gaba ɗaya.
Moja roka je tudi položila temelj zemlji in moja desnica je razpela nebo. Ko kličem k njima, skupaj vstaneta.
14 “Ku tattaru, dukanku ku kuma saurara, Wanne a cikin gumakan ya iya faɗa waɗannan abubuwa? Zaɓaɓɓen da Ubangiji yake ƙauna zai aikata nufinsa a kan Babilon; hannunsa zai yi gāba da Babiloniyawa.
Vsi vi, zberite se in poslušajte; kdo izmed njih je razglasil te stvari? Gospod ga je ljubil. Storil bo, kar mu ugaja nad Babilonom in njegov laket bo na Kaldejcih.
15 Ni kaina, na faɗa; I, na kira shi. Zan kawo shi, zai kuma yi nasara a cikin aikinsa.
Jaz, celó jaz, sem govoril. Da, poklical sem ga. Privedel sem ga in svojo pot bo naredil uspešno.
16 “Ku zo kusa da ni ku kuma saurari wannan. “Daga farkon shela ban yi magana a ɓoye ba; a lokacin da ya faru, ina nan a wurin.” Yanzu kuwa Ubangiji Mai Iko Duka ya aiko ni, da Ruhunsa.
Pridite blizu k meni, poslušajte to; od začetka nisem govoril na skrivnem; od časa, ko je to bilo, tam jaz sem. In sedaj me je poslal Gospod Bog in njegov Duh.«
17 Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya ce, “Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya koya muku abin da ya fi muku kyau, wanda ya muku hanyar da za ku bi.
Tako govori Gospod, tvoj Odkupitelj, Sveti Izraelov: »Jaz sem Gospod, tvoj Bog, ki te učim, da boš imel koristi, ki te vodim po poti, po kateri naj bi šel.
18 Da a ce kawai za ku mai da hankali ga umarnaina, da salamarku ta zama kamar kogi, adalcinku kamar raƙuman teku.
Oh, da bi prisluhnil mojim zapovedim! Potem bi bil tvoj mir kakor reka in tvoja pravičnost kakor morski valovi.
19 Da zuriyarku ta zama kamar yashi,’ya’yanku kamar tsabar hatsin da ba a iya ƙidayawa; da ba za a taɓa yanke sunansu balle a hallaka su daga gabana ba.”
Tudi tvojega semena bi bilo kakor peska in potomstvo tvoje notranjosti podobno njegovemu gramozu; njegovo ime ne bi bilo odrezano niti uničeno izpred mene.
20 Ku bar Babilon, ku gudu daga Babiloniyawa! Ku yi shelar wannan da sowa ta farin ciki ku kuma furta shi. Ku aika shi zuwa iyakokin duniya; ku ce, “Ubangiji ya fanshi bawansa Yaƙub.”
Pojdite naprej iz Babilona, pobegnite od Kaldejcev, z glasom petja razglasite, povejte to, izustite to celó do konca zemlje. Recite: › Gospod je odkupil svojega služabnika Jakoba.‹
21 Ba su ji ƙishi ba sa’ad da ya bishe su a cikin hamada; ya sa ruwa ya malalo dominsu daga dutse; ya tsage dutse ruwa kuwa ya kwararo.
Niso bili žejni, ko jih je vodil skozi puščave. Zanje je vodam veleval, da tečejo iz skale. Razklal je tudi skalo in iz nje so pridrle vode.
22 “Babu salama ga mugaye” in ji Ubangiji.
Tam ni miru, « govori Gospod, »zlobnemu.«

< Ishaya 48 >