< Ishaya 48 >

1 “Ku kasa kunne ga wannan, ya gidan Yaƙub, waɗanda ake kira da sunan Isra’ila suka kuma fito daga zuriyar Yahuda, ku da kuke yin rantsuwa da sunan Ubangiji kuna kuma kira sunan Allah na Isra’ila, amma ba da gaskiya ko adalci ba,
Oe Jakop imthung, Isarel telah min kaw e lah kaawm e, Judah tuikhu thung hoi ka lawng e Jehovah e min lahoi thoebo e, yuemkamcu hoeh e, a lawk hoi kamcu hoeh lah, Isarel Cathut min ka pholen e, ka lawk thai haw.
2 ku da kuke kiran kanku’yan ƙasar birni mai tsarki kuna kuma dogara ga Allah na Isra’ila, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa,
Kathounge khopui taminaw telah amamouh a min a kâphung awh teh, ransahu BAWIPA lah kaawm e, Isarel Cathut kakânguenaw, ka lawk thai awh haw.
3 na nanata abubuwan da suka riga suka faru tuntuni, bakina ya yi shelar su na kuma sanar da su; sai nan da nan na aikata, suka kuma faru.
Ka awm tangcoung e hnonaw hah, nangmouh koe ka dei toe. Ka pahni dawk hoi ka tâco sak teh, na thaisak awh toe. Tang ka sak dawkvah a kuep awh.
4 Gama na san yadda kuke da taurinkai; jijiyoyin wuyanku ƙarafa ne, goshinku tagulla ne.
Bangkongtetpawiteh, a lung ka patak e tami lah na o awh teh, na lahuen teh sumtaboung doeh. Na tampa teh rahum tampa doeh tie yo ka panue toe.
5 Saboda haka na faɗa waɗannan abubuwa tuntuni; kafin su faru na yi shelarsu gare ku saboda kada ku ce, ‘Gumakana ne suka yi su; siffar itacena da allahn zinariyana ne ya ƙaddara su.’
Ayan hoi doeh nangmouh koe ka dei toe. Hno a pha hoehnahlan na panue sak toe. Hatdawkvah, nang ni kaie meikaphawk teh na sak toe. Kai ni ka sakhlawn e meikaphawk, ka hlun e meikaphawk ni, hete hno a sak e doeh na ti payon awh han.
6 Kun riga kun ji waɗannan abubuwa; kuka gan su duka. Ba za ku yarda da su ba? “Daga yanzu zuwa gaba zan faɗa muku sababbin abubuwa, na ɓoyayyun abubuwan da ba ku sani ba.
Na panue awh toe. Hetnaw pueng heh khenhaw! namamouh ni na dei awh mahoeh maw. Atu hoi teh hno katha na panue awh boihoeh e, ka panuek e lah na o awh han.
7 Yanzu an halicce su, ba da daɗewa ba; ba ku riga kun ji game da su kafin yau ba. Saboda haka ba za ku ce, ‘I, na san da su ba.’
Hotnaw teh atu doeh sak e lah ao. Sut la sak e nahoeh. Nangmouh ni sahnin totouh na thai awh hoeh. Hatdawkvah, nangmouh ni yo la ka thai awh toe na te payon awh vaih.
8 Ba ku ji ko balle ku gane ba; tun da kunnenku bai buɗu ba. Tabbatacce na san yadda kun zama masu tayarwa; an kira ku’yan tawaye daga haihuwa.
Na panuek roeroe awh hoeh. Na thai boi awh hoeh. Ayan hoi na hnâkâko awh hoeh. Bangkongtetpawiteh, nang teh yuem na kamcu hoeh. Vonthung hoi patenghai nang teh, kâlawk na ka tapoe e telah kaw e lah na o tie ka panue toe.
9 Saboda girman sunana na jinkirta fushina; saboda girman yabona na janye shi daga gare ku, don dai kada a yanke ku.
Koung na raphoe awh hoeh nahanelah, ka min kecu dawk ka lungkhueknae teh, ka panguep han. Oup e lah ka o nahanelah, nangmouh dawk ka panguep han.
10 Duba, na tace ku, ko da yake ba kamar azurfa ba; na gwada ku cikin wutar wahala.
Khenhaw! na thoung sak awh toe. Hatei, ngun sôlêi e patetlah nahoeh. Rucatnae tahmanghmai hoi na tanouk awh han.
11 Saboda girmana, saboda girmana, na yi haka. Yaya zan ƙyale a ƙazantar da kaina? Ba zan raba ɗaukakata da wani ba.
Kama hanelah kai ni na sak han rah. Ka min teh bangkong a mathoe han. Bawilennae teh tami alouke koe ka poe mahoeh.
12 “Ka kasa kunne gare ni, ya Yaƙub, Isra’ila, wanda na kira cewa, Ni ne shi; ni ne na farko ni ne kuma na ƙarshe.
Oe Jakop hoi ka kaw e Isarel, Ka lawk thai awh haw. Kai teh Cathut doeh. Ahmaloe e hoi a hnukteng poung lahai ka o.
13 Hannuna ne ya kafa harsashen duniya, hannuna na dama kuma ya shimfiɗa sammai; sa’ad da na kira su, duka suka miƙe tsaye gaba ɗaya.
Ka kut ni talai du hah a ung. Aranglae kut hoi kalvannaw ka sak toe. Ka kaw teh hmuen touh koe a kamkhueng awh.
14 “Ku tattaru, dukanku ku kuma saurara, Wanne a cikin gumakan ya iya faɗa waɗannan abubuwa? Zaɓaɓɓen da Ubangiji yake ƙauna zai aikata nufinsa a kan Babilon; hannunsa zai yi gāba da Babiloniyawa.
Koung kamkhueng awh nateh, thai awh haw. Nangmouh thung dawk hoi apinimaw hete hnonaw hah a dei boi. BAWIPA a lung ka pataw e Babilon khopui dawk a ngainae a kuep sak han. A kut hah Khaldean taminaw koe a pha sak han.
15 Ni kaina, na faɗa; I, na kira shi. Zan kawo shi, zai kuma yi nasara a cikin aikinsa.
Kai kama roeroe ni lawk ka dei. Ahni teh, ka kaw. Ka ceikhai vaiteh, a lamthung a cawn han.
16 “Ku zo kusa da ni ku kuma saurari wannan. “Daga farkon shela ban yi magana a ɓoye ba; a lokacin da ya faru, ina nan a wurin.” Yanzu kuwa Ubangiji Mai Iko Duka ya aiko ni, da Ruhunsa.
Na hnai awh nateh, hete lawk hah thai awh haw. Apuengcue hoi arulahoi lawk ka dei boihoeh. Apuengcue hoi hawvah ka o toe. Atuvah, Bawipa Jehovah Cathut e Muitha ni kai hah na patoun toe.
17 Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya ce, “Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya koya muku abin da ya fi muku kyau, wanda ya muku hanyar da za ku bi.
Nangmanaw na ka ratang e, Isarelnaw e Kathoung Poung e BAWIPA ni a dei e lawk teh, kai heh nangmae Jehovah na Cathut, na hawi awh nahanlah nangmouh na kacangkhaikung, na dawn awh hanelah lamthung dawk nangmouh ka cetkhai hanelah doeh ka o.
18 Da a ce kawai za ku mai da hankali ga umarnaina, da salamarku ta zama kamar kogi, adalcinku kamar raƙuman teku.
Oe kâpoelawknaw na poe e tarawi awh haw khe. Hottelah na sak awh pawiteh, roumnae teh palang tui patetlah thoseh, na lannae teh tuipui tuicapa ka thaw e patetlah thoseh, ao han.
19 Da zuriyarku ta zama kamar yashi,’ya’yanku kamar tsabar hatsin da ba a iya ƙidayawa; da ba za a taɓa yanke sunansu balle a hallaka su daga gabana ba.”
Na catounnaw hai sadi patetlah pap vaiteh, na catounnaw hai sadi patetlah a pap awh han. A min teh ka hmaitung hoi raphoe e lah awm mahoeh.
20 Ku bar Babilon, ku gudu daga Babiloniyawa! Ku yi shelar wannan da sowa ta farin ciki ku kuma furta shi. Ku aika shi zuwa iyakokin duniya; ku ce, “Ubangiji ya fanshi bawansa Yaƙub.”
Babilon khopui thung hoi tâcawt awh. Khaldeannaw hai yawng takhai awh. Hetheh, la sak pawlawk hoi thai sak nateh, dei awh. Talai pout totouh kamthang sak awh. BAWIPA ni a san Jakop hah a ratang toe telah dei awh atipouh.
21 Ba su ji ƙishi ba sa’ad da ya bishe su a cikin hamada; ya sa ruwa ya malalo dominsu daga dutse; ya tsage dutse ruwa kuwa ya kwararo.
Thingyeiyawn lahoi a hrawi awh navah, tui kahran boi awh hoeh. Lungsong thung hoi ahnimouh han tui a lawng sak. Lungsong a kâbawng sak teh, tui hah a tâco sak.
22 “Babu salama ga mugaye” in ji Ubangiji.
Tami kahawihoehnaw hanelah, roumnae awm hoeh telah BAWIPA ni a dei.

< Ishaya 48 >