< Ishaya 45 >

1 “Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa, ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi don yă ci al’ummai a gabansa ya kuma tuɓe makaman sarakuna, don yă buɗe ƙofofi a gabansa don kada a kulle ƙofofi.
خداوند به مسیح خویش یعنی به کورش که دست راست او را گرفتم تا به حضور وی امت‌ها را مغلوب سازم و کمرهای پادشاهان را بگشایم تا درها را به حضور وی مفتوح نمایم و دروازه‌ها دیگر بسته نشود چنین می‌گوید۱
2 Zan sha gabanka in baje duwatsu; zan farfashe ƙofofin tagulla in kuma kakkarye ƙyamaren ƙarfe.
که «من پیش روی تو خواهم خرامید وجایهای ناهموار را هموار خواهم ساخت. ودرهای برنجین را شکسته، پشت بندهای آهنین راخواهم برید.۲
3 Zan ba ka dukiyar duhu, arzikin da aka ajiye a asirtattun wurare, saboda ka san cewa ni ne Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya kira ka da suna.
و گنجهای ظلمت و خزاین مخفی را به تو خواهم بخشید تا بدانی که من یهوه که تو رابه اسمت خوانده‌ام خدای اسرائیل می‌باشم.۳
4 Saboda sunan Yaƙub bawana, Isra’ila zaɓaɓɓena, na kira ka da suna na ba ka matsayin bangirma, ko da yake ba ka san ni ba.
به‌خاطر بنده خود یعقوب و برگزیده خویش اسرائیل، هنگامی که مرا نشناختی تو را به اسمت خواندم و ملقب ساختم.۴
5 Ni ne Ubangiji, kuma babu wani; in ban da ni babu wani Allah. Zan ƙarfafa ka, ko da yake ba ka san ni ba,
من یهوه هستم ودیگری نیست و غیر از من خدایی نی. من کمر تورا بستم هنگامی که مرا نشناختی.۵
6 saboda daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta mutane za su san cewa babu wani in ban da ni. Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
تا از مشرق آفتاب و مغرب آن بدانند که سوای من احدی نیست. من یهوه هستم و دیگری نی.۶
7 Ni ne na siffanta haske na kuma halicci duhu, ni ne nake ba da nasara in kuma jawo bala’i; ni, Ubangiji ne ke aikata dukan waɗannan abubuwa.
پدیدآورنده نور و آفریننده ظلمت. صانع سلامتی وآفریننده بدی. من یهوه صانع همه این چیزها هستم.۷
8 “Ku sammai, ku sauko da adalci kamar ruwan sama; bari gizagizai su zubar da yayyafi kamar adalci. Bari ƙasa ta buɗe, bari ceto ya tsiro, bari adalci ya yi girma tare da shi; ni, Ubangijine, na sa ya faru.
‌ای آسمانها از بالا ببارانید تا افلاک عدالت را فرو ریزد و زمین بشکافد تا نجات وعدالت نمو کنند و آنها را با هم برویاند زیرا که من یهوه این را آفریده‌ام.۸
9 “Kaitonka mai gardama da Wanda ya yi ka, da wanda yake kasko a cikin kasko a ƙasa. Yumɓu ya iya ce wa magini, ‘Me kake yi?’ Aikinka na iya cewa, ‘Ba shi da hannuwa’?
وای برکسی‌که با صانع خود چون سفالی با سفالهای زمین مخاصمه نماید. آیا کوزه به کوزه‌گر بگوید چه چیز راساختی؟ یا مصنوع تو درباره تو بگوید که اودست ندارد؟۹
10 Kaiton wanda yake cewa mahaifinsa, ‘Me ka manta?’ Ko kuwa ga mahaifiyarsa, ‘Me kin haifa?’
وای بر کسی‌که به پدر خودگوید: چه چیز را تولید نمودی و به زن که چه زاییدی.۱۰
11 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, da kuma Mahaliccinsa. Game da abubuwan da ke zuwa, kun tambaye ni game da’ya’yana, ko kuwa kun ba ni umarni game da aikin hannuwana?
خداوند که قدوس اسرائیل و صانع آن می‌باشد چنین می‌گوید: درباره امور آینده ازمن سوال نمایید و پسران مرا و اعمال دستهای مرابه من تفویض نمایید.۱۱
12 Ai, ni ne wanda ya yi duniya na kuma halicci mutum a kanta. Hannuwana ne sun miƙe sammai; na umarci rundunar sararin sama.
من زمین را ساختم وانسان را بر آن آفریدم. دستهای من آسمانها راگسترانید و من تمامی لشکرهای آنها را امرفرمودم.۱۲
13 Zan tā da Sairus cikin adalcina. Zan sa dukan hanyoyinsa su miƙe. Zai sāke gina birnina ya kuma’yantar da mutanena masu bautar talala, amma ba don wata haya ko lada ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
من او را به عدالت برانگیختم و تمامی راههایش را راست خواهم ساخت. شهر مرا بناکرده، اسیرانم را آزاد خواهد نمود، اما نه برای قیمت و نه برای هدیه. یهوه صبایوت این رامی گوید.»۱۳
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kayayyakin Masar da hajar Kush, da waɗannan dogayen Sabenawa, za su ƙetaro zuwa wurinku za su kuma zama naku; za su bi bayanku, suna zuwa cikin sarƙoƙi. Za su rusuna a gabanku su roƙe ku, suna cewa, ‘Tabbas Allah yana tare da ku, babu kuma wani; babu wani allah.’”
خداوند چنین می‌گوید: «حاصل مصر وتجارت حبش و اهل سبا که مردان بلند قدمی باشند نزد تو عبور نموده، از آن تو خواهندبود. و تابع تو شده در زنجیرها خواهند آمد وپیش تو خم شده و نزد تو التماس نموده، خواهندگفت: البته خدا در تو است و دیگری نیست وخدایی نی.»۱۴
15 Tabbatacce kai ne Allah wanda ya ɓoye kanka, Ya Allah da Mai Ceton Isra’ila.
‌ای خدای اسرائیل و نجات‌دهنده یقین خدایی هستی که خود را پنهان می‌کنی.۱۵
16 Dukan masu yin gumaka za su sha kunya; za su fita da kunya gaba ɗaya.
جمیع ایشان خجل و رسوا خواهندشد و آنانی که بتها می‌سازند با هم به رسوایی خواهند رفت.۱۶
17 Amma Ubangiji zai ceci Isra’ila da madawwamin ceto; ba za ku sāke shan kunya ko ƙasƙanci ba, har abada.
اما اسرائیل به نجات جاودانی از خداوند ناجی خواهند شد و تا ابدالاباد خجل و رسوا نخواهند گردید.۱۷
18 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci sammai, shi ne Allah; shi da ya sarrafa ya kuma yi duniya, ya kafa ta; bai halicce ta don ta zama ba kome ba, amma ya yi ta don a zauna a ciki, ya ce, “Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
زیرا یهوه آفریننده آسمان که خدا است که زمین را سرشت و ساخت و آن را استوار نمود و آن را عبث نیافرید بلکه به جهت سکونت مصور نمود چنین می‌گوید: «من یهوه هستم و دیگری نیست.۱۸
19 Ban yi magana asirce ba, daga wani wuri a ƙasar duhu ba; ban faɗa wa zuriyar Yaƙub, ‘Ku neme ni a banza ba.’ Ni, Ubangiji maganar gaskiya nake yi; na furta abin da yake daidai.
در خفا و درجایی از زمین تاریک تکلم ننمودم. و به ذریه یعقوب نگفتم که مرا عبث بطلبید. من یهوه به عدالت سخن می‌گویم و چیزهای راست را اعلان می‌نمایم.۱۹
20 “Ku tattaru ku zo; ku taru, ku masu gudun hijira daga al’ummai. Masu jahilci ne waɗanda suke ɗaukan gumakan katakai suna yawo, waɗanda suke addu’a ga allolin da ba za su cece su ba.
‌ای رهاشدگان از امت‌ها جمع شده، بیایید و با هم نزدیک شوید. آنانی که چوب بتهای خود را برمی دارند و نزد خدایی که نتواند رهانیددعا می‌نمایند معرفت ندارند.۲۰
21 Furta abin da zai kasance, ku gabatar da shi, bari su yi shawara tare. Wa ya faɗa wannan tuntuni, wa ya yi shelar sa a kwanakin dā? Ba ni ba ne, Ubangiji? Kuma babu Allah in ban da ni, Allah mai adalci da kuma Mai Ceto; babu wani sai ni.
پس اعلان نموده، ایشان را نزدیک آورید تا با یکدیگرمشورت نمایند. کیست که این را از ایام قدیم اعلان نموده و از زمان سلف اخبار کرده است؟ آیا نه من که یهوه هستم و غیر از من خدایی دیگرنیست؟ خدای عادل و نجات‌دهنده و سوای من نیست.۲۱
22 “Ku juyo gare ni ku sami ceto, dukanku iyakokin duniya; gama ni ne Allah, kuma babu wani.
‌ای جمیع کرانه های زمین به من توجه نمایید و نجات یابید زیرا من خدا هستم و دیگری نیست.۲۲
23 Da kaina na rantse, bakina ya furta cikin dukan mutunci kalmar da ba za a janye ba. A gabana kowace gwiwa za tă durƙusa; ta wurina kowane harshe zai rantse.
به ذات خود قسم خوردم و این کلام به عدالت از دهانم صادر گشته برنخواهد گشت که هر زانو پیش من خم خواهد شد و هر زبان به من قسم خواهد خورد.۲۳
24 Za su yi zance game da ni su ce, ‘A cikin Ubangiji kaɗai akwai adalci da kuma ƙarfafawa.’” Duk wanda ya yi fushi da shi zai zo wurinsa ya kuma sha kunya.
و مرا خواهند گفت عدالت و قوت فقط در خداوند می‌باشد» و بسوی او خواهند آمد و همگانی که به او خشمناکندخجل خواهند گردید. و تمامی ذریت اسرائیل در خداوند عادل شمرده شده، فخر خواهندکرد.۲۴
25 Amma a cikin Ubangiji dukan zuriyar Isra’ila za su sami adalci za su kuwa yi yabo.
۲۵

< Ishaya 45 >