< Ishaya 45 >

1 “Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa, ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi don yă ci al’ummai a gabansa ya kuma tuɓe makaman sarakuna, don yă buɗe ƙofofi a gabansa don kada a kulle ƙofofi.
Itsho njalo iNkosi kogcotshiweyo wayo, kuKoresi, osandla sakhe sokunene ngisibambile ukuze ngehlisele phansi izizwe phambi kwakhe; ngithukulule izinkalo zamakhosi, ukuvula phambi kwakhe amasango alezivalo ezimbili, lamasango angavalwa.
2 Zan sha gabanka in baje duwatsu; zan farfashe ƙofofin tagulla in kuma kakkarye ƙyamaren ƙarfe.
Mina ngizahamba phambi kwakho, ngenze indawo ezigobileyo ziqonde, ngiphahlaze izivalo zethusi, ngiqume phakathi imigoqo yensimbi.
3 Zan ba ka dukiyar duhu, arzikin da aka ajiye a asirtattun wurare, saboda ka san cewa ni ne Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya kira ka da suna.
Ngizakunika okuligugu kobumnyama, lenotho ethukuziweyo yezindawo ezisithekileyo, ukuze wazi ukuthi mina Nkosi, engikubiza ngebizo lakho, nginguNkulunkulu kaIsrayeli.
4 Saboda sunan Yaƙub bawana, Isra’ila zaɓaɓɓena, na kira ka da suna na ba ka matsayin bangirma, ko da yake ba ka san ni ba.
Ngenxa yenceku yami uJakobe, loIsrayeli umkhethwa wami, ngikubizile ngitsho ngebizo lakho, ngakunika isibongo, lanxa ungangazanga.
5 Ni ne Ubangiji, kuma babu wani; in ban da ni babu wani Allah. Zan ƙarfafa ka, ko da yake ba ka san ni ba,
NgiyiNkosi, njalo kakho omunye, ngaphandle kwami kakulaNkulunkulu; ngikubhincisile lanxa ungangazanga.
6 saboda daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta mutane za su san cewa babu wani in ban da ni. Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
Ukuze bazi kusukela lapho eliphuma khona ilanga, njalo kusukela entshonalanga, ukuthi kakho omunye ngaphandle kwami; ngiyiNkosi, njalo kakho omunye.
7 Ni ne na siffanta haske na kuma halicci duhu, ni ne nake ba da nasara in kuma jawo bala’i; ni, Ubangiji ne ke aikata dukan waɗannan abubuwa.
Ngibumba ukukhanya, ngidale umnyama; ngenza ukuthula, ngidale ububi; mina Nkosi ngenza zonke lezizinto.
8 “Ku sammai, ku sauko da adalci kamar ruwan sama; bari gizagizai su zubar da yayyafi kamar adalci. Bari ƙasa ta buɗe, bari ceto ya tsiro, bari adalci ya yi girma tare da shi; ni, Ubangijine, na sa ya faru.
Thontisani, mazulu, kuvela phezulu, lamayezi athulule ukulunga; umhlaba kawuvuleke, njalo kuthele usindiso, njalo kakuthi ukulunga kumile kanyekanye; mina Nkosi ngikudalile.
9 “Kaitonka mai gardama da Wanda ya yi ka, da wanda yake kasko a cikin kasko a ƙasa. Yumɓu ya iya ce wa magini, ‘Me kake yi?’ Aikinka na iya cewa, ‘Ba shi da hannuwa’?
Maye kuye ophikisana loMbumbi wakhe, udengezi lezindengezi zomhlabathi! Ibumba lizakutsho yini kolibumbayo ukuthi: Wenzani? kumbe: Umsebenzi wakho, kawulazandla yini?
10 Kaiton wanda yake cewa mahaifinsa, ‘Me ka manta?’ Ko kuwa ga mahaifiyarsa, ‘Me kin haifa?’
Maye kuye othi kuyise: Uzalani? kumbe kowesifazana: Ubeletheni?
11 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, da kuma Mahaliccinsa. Game da abubuwan da ke zuwa, kun tambaye ni game da’ya’yana, ko kuwa kun ba ni umarni game da aikin hannuwana?
Itsho njalo iNkosi, oNgcwele kaIsrayeli, loMbumbi wakhe: Buzani kimi ngezinto ezizayo, ngamadodana ami, langomsebenzi wezandla zami liyangilaya.
12 Ai, ni ne wanda ya yi duniya na kuma halicci mutum a kanta. Hannuwana ne sun miƙe sammai; na umarci rundunar sararin sama.
Mina ngiwenzile umhlaba, ngadala umuntu phezu kwawo; mina, izandla zami zendlale amazulu, ngalawula amabutho awo wonke.
13 Zan tā da Sairus cikin adalcina. Zan sa dukan hanyoyinsa su miƙe. Zai sāke gina birnina ya kuma’yantar da mutanena masu bautar talala, amma ba don wata haya ko lada ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
Mina ngimvusile ngokulunga, njalo ngizaqondisa zonke izindlela zakhe; yena uzakwakha umuzi wami, akhulule abathunjiweyo bami, hatshi ngentengo njalo hatshi ngesivalamlomo, kutsho iNkosi yamabandla.
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kayayyakin Masar da hajar Kush, da waɗannan dogayen Sabenawa, za su ƙetaro zuwa wurinku za su kuma zama naku; za su bi bayanku, suna zuwa cikin sarƙoƙi. Za su rusuna a gabanku su roƙe ku, suna cewa, ‘Tabbas Allah yana tare da ku, babu kuma wani; babu wani allah.’”
Itsho njalo iNkosi: Umsebenzi weGibhithe, lokuthengiswayo kweEthiyophiya lokwamaShebha, amadoda amade, kuzadlulela kuwe, kuzakuba ngokwakho; bazakulandela, bedlule besemaketaneni, bakhothame kuwe, balabhele kuwe besithi: Isibili uNkulunkulu ukuwe, njalo kakho omunye, kakho omunye uNkulunkulu.
15 Tabbatacce kai ne Allah wanda ya ɓoye kanka, Ya Allah da Mai Ceton Isra’ila.
Isibili unguNkulunkulu ozifihlayo, uNkulunkulu wakoIsrayeli, uMsindisi.
16 Dukan masu yin gumaka za su sha kunya; za su fita da kunya gaba ɗaya.
Bazayangeka, ngitsho babe lenhloni, bonke; bazahamba belehlazo kanyekanye ababazi bezithombe.
17 Amma Ubangiji zai ceci Isra’ila da madawwamin ceto; ba za ku sāke shan kunya ko ƙasƙanci ba, har abada.
Kodwa uIsrayeli uzasindiswa eNkosini ngosindiso olulaphakade; kaliyikuyangeka, kaliyikuba lenhloni, kuze kube nini lanini.
18 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci sammai, shi ne Allah; shi da ya sarrafa ya kuma yi duniya, ya kafa ta; bai halicce ta don ta zama ba kome ba, amma ya yi ta don a zauna a ciki, ya ce, “Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
Ngoba itsho njalo iNkosi eyadala amazulu, yona enguNkulunkulu, eyabumba umhlaba yawenza; yona yawumisa, ingawudalelanga ize, yawubumbela ukuze kuhlalwe kuwo: NgiyiNkosi, njalo kakho omunye.
19 Ban yi magana asirce ba, daga wani wuri a ƙasar duhu ba; ban faɗa wa zuriyar Yaƙub, ‘Ku neme ni a banza ba.’ Ni, Ubangiji maganar gaskiya nake yi; na furta abin da yake daidai.
Kangikhulumelanga ekusithekeni, endaweni emnyama yomhlaba; kangitshongo kuyo inzalo kaJakobe ukuthi: Ngidingani ngeze. Mina Nkosi ngikhuluma iqiniso, ngimemezela izinto eziqotho.
20 “Ku tattaru ku zo; ku taru, ku masu gudun hijira daga al’ummai. Masu jahilci ne waɗanda suke ɗaukan gumakan katakai suna yawo, waɗanda suke addu’a ga allolin da ba za su cece su ba.
Buthanani libuye; sondelani kanyekanye, lina elaphunyuka ezizweni; abathwala izigodo zezithombe zabo ezibaziweyo kabazi, abakhuleka kunkulunkulu ongelakusindisa.
21 Furta abin da zai kasance, ku gabatar da shi, bari su yi shawara tare. Wa ya faɗa wannan tuntuni, wa ya yi shelar sa a kwanakin dā? Ba ni ba ne, Ubangiji? Kuma babu Allah in ban da ni, Allah mai adalci da kuma Mai Ceto; babu wani sai ni.
Tshelani, libasondeze; yebo kabacebisane kanyekanye: Ngubani owazwakalisa lokhu kwasendulo? Owakukhulumayo kusukela kulesosikhathi na? Kakusimi iNkosi yini? Njalo kakho omunye uNkulunkulu ngaphandle kwami, uNkulunkulu olungileyo loMsindisi; kakho ngaphandle kwami.
22 “Ku juyo gare ni ku sami ceto, dukanku iyakokin duniya; gama ni ne Allah, kuma babu wani.
Khangelani kimi, lisindiswe, lina lonke mikhawulo yomhlaba; ngoba nginguNkulunkulu, njalo kakho omunye.
23 Da kaina na rantse, bakina ya furta cikin dukan mutunci kalmar da ba za a janye ba. A gabana kowace gwiwa za tă durƙusa; ta wurina kowane harshe zai rantse.
Ngizifungile mina, ilizwi liphumile emlonyeni wami ngokulunga, njalo kaliyikuphenduka, elithi: Kimi lonke idolo lizaguqa, lonke ulimi luzafunga.
24 Za su yi zance game da ni su ce, ‘A cikin Ubangiji kaɗai akwai adalci da kuma ƙarfafawa.’” Duk wanda ya yi fushi da shi zai zo wurinsa ya kuma sha kunya.
Ngeqiniso, omunye uzakuthi: ENkosini ngilokulunga lamandla; kuyo bazakuza; kodwa bonke abayithukuthelelayo bazayangeka.
25 Amma a cikin Ubangiji dukan zuriyar Isra’ila za su sami adalci za su kuwa yi yabo.
ENkosini yonke inzalo yakoIsrayeli izalungisiswa, izincome.

< Ishaya 45 >