< Ishaya 43 >

1 To, fa, ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicce ka, ya Yaƙub, shi da ya siffanta ka, ya Isra’ila, “Kada ka ji tsoro, gama na fanshe ka; na kira ka da suna; kai nawa ne.
Toda sedaj tako govori Gospod, ki te je ustvaril, oh Jakob in tisti, ki te je oblikoval, oh Izrael: »Ne boj se, kajti odkupil sem te, poklical sem te s tvojim imenom, moj si.
2 Sa’ad da kuka bi ta ruwaye, zan kasance tare da ku; sa’ad da kuka bi ta koguna, ba za su kwashe ku ba. Sa’ad da kuke tafiyata cikin wuta, ba za tă ƙone ku ba; harsunan wutar ba za su ƙone ku ba.
Ko hodiš skozi vode, bom s teboj in skozi reke, te ne bodo preplavile. Ko hodiš skozi ogenj, ne boš ožgan niti se plamen ne bo vnel na tebi.
3 Gama ni ne Ubangiji, Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, Mai Cetonku; na bayar da Masar don fansa, Kush da Seba a maimakonku.
Kajti jaz sem Gospod, tvoj Bog, Sveti Izraelov, tvoj Odrešenik. Egipt sem dal za tvojo odkupnino, Etiopijo in Sebo zate.
4 Da yake ku masu daraja da kuma girma ne a idona, saboda kuma ina ƙaunarku, zan ba da mutane a maimakonku, al’umma kuma domin ranku.
Ker si bil dragocen v mojem pogledu, bil si častitljiv in jaz sem te ljubil. Zato bom zate dal ljudi in ljudstva za tvoje življenje.
5 Kada ku ji tsoro, gama ina tare da ku; zan kawo yaranku daga gabas in kuma tattara ku daga yamma.
Ne boj se, kajti jaz sem s teboj. Tvoje seme bom privedel od vzhoda in te zbral od zahoda.
6 Zan ce wa arewa, ‘Ku miƙa su!’ Ga kudu kuma, ‘Kada ku riƙe su.’ Kawo’ya’yana maza daga nesa’ya’yana mata kuma daga iyakar duniya,
Severu bom rekel: ›Izroči‹ in jugu: ›Ne zadržuj.‹ Moje sinove privedi od daleč in moje hčere od koncev zemlje,
7 kowa da ake kira da sunana, wanda aka halitta saboda ɗaukakata, wanda na siffanta na kuma yi.”
celó vsakega, ki je klican z mojim imenom, kajti jaz sem ga ustvaril za svojo slavo, jaz sem ga oblikoval; da, jaz sem ga naredil.
8 Jagoranci waɗanda suke da idanu amma suke makafi, waɗanda suke da kunnuwa amma suke kurame.
Privedi slepo ljudstvo, ki ima oči in gluhe, ki imajo ušesa.
9 Dukan al’ummai su taru mutane kuma su tattaru. Wane ne a cikinsu ya yi faɗar wannan ya kuma yi mana shelar abubuwan da suka riga suka faru? Bari su kawo shaidunsu don su tabbatar cewa sun yi daidai, don waɗansu su ji su kuma ce, “Gaskiya ne.”
Naj bodo vsi narodi zbrani skupaj in naj bo ljudstvo zbrano. Kdo izmed njih lahko to razglasi in nam pokaže prejšnje stvari? Naj privedejo naprej svoje priče, da bodo lahko opravičeni. Ali naj slišijo in rečejo: › To je resnica.‹
10 “Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “bawana kuma wanda na zaɓa, saboda ka sani ka kuma gaskata ni ka kuma fahimci cewa ni ne shi. Kafin ni babu allahn da aka siffanta, ba kuwa za a yi wani a bayana ba.
Vi ste moje priče, ‹ govori Gospod in moj služabnik, ki sem ga izbral, da me boste lahko poznali in mi verjeli in razumeli, da jaz sem ta. Pred menoj ni bil oblikovan noben Bog niti ne bo za menoj.
11 Ni kaɗai, ni ne Ubangiji, kuma in ban da ni babu wani mai ceto.
Jaz, celó jaz sem Gospod in poleg mene ni rešitelja.
12 Na bayyana na ceci na kuma furta, Ni ne, ba wani baƙon allah a cikinku. Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “cewa ni ne Allah.
Razglasil sem, rešil in pokazal, ko med vami ni bilo nobenega tujega boga. Zato ste vi moje priče, ‹ govori Gospod, ›da jaz sem Bog.
13 I, kuma tun fil azal ni ne shi. Babu wani da zai amshi daga hannuna. Sa’ad da na aikata, wa zai iya sauyawa?”
Da, preden je bil dan, jaz sem in nobenega ni, ki lahko osvobodi iz moje roke. Delal bom in kdo bo to dopustil?‹
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, “Saboda ku zan aika Babilon in kawo dukan Babiloniyawa kamar masu gudun hijira, a cikin jiragen ruwa waɗanda suke taƙama da su.
Tako govori Gospod, vaš odkupitelj, Sveti Izraelov: ›Zaradi vas sem poslal v Babilon in ponižal vse njihove plemiče in Kaldejce, katerih vpitje je na ladjah.
15 Ni ne Ubangiji, Mai Tsarkin nan, Mahaliccin Isra’ila, Sarkinku.”
Jaz sem Gospod, vaš Sveti, stvarnik Izraela, vaš Kralj.‹
16 Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya yi hanya ta cikin teku, hanya ta cikin manyan ruwaye,
Tako govori Gospod, ki dela pot v morju in stezo v mogočnih vodah,
17 wanda ya ja kekunan yaƙi da dawakai, mayaƙa da kuma ƙarin mayaƙa tare ya kwantar da su a can, ba kuwa za su ƙara tashi ba, ya kashe hayaƙi daga lagwani,
ki privede naprej bojni voz in konja, vojsko in moč; skupaj se bodo ulegli, ne bodo vstali. Izumrli so, pogašeni so kakor predivo.
18 “Ku manta da abubuwan da suka riga suka faru; kada ku yi tunanin abin da ya riga ya wuce.
Ne spominjajte se prejšnjih stvari niti ne preudarjajte stvari od davnine.
19 Duba, ina yi abu sabo! Yanzu yana faruwa; ba ku gan shi ba? Ina yin hanya a cikin hamada rafuffuka kuma a cikin ƙeƙasasshiyar ƙasa.
Glejte, storil bom novo stvar. Sedaj bo ta vzbrstela; mar tega ne boste spoznali? Naredil bom celo pot v divjini in reke v puščavi.
20 Namun jeji suna girmama ni, diloli da mujiyoyi ma haka, domin na tanada musu ruwa a hamada da rafuffuka a ƙeƙasasshiyar ƙasa, don a ba da abin sha ga mutanena, zaɓaɓɓuna,
Divja žival polja me bo spoštovala, zmaji in sove, ker dam vode v divjino in reke v puščavo, da dam piti svojemu ljudstvu, svojim izbranim.
21 mutanen da na yi saboda kaina don su furta yabona.
To ljudstvo sem oblikoval zase, naznanjali bodo mojo hvalo.
22 “Duk da haka ba ku kira bisa sunana ba, ya Yaƙub, ba ku gajiyar da kanku saboda ni ba, ya Isra’ila.
Toda ti nisi klical k meni, oh Jakob, temveč si se me naveličal, oh Izrael.
23 Ba ku kawo mini tumaki don hadaya ta ƙonewa ba, balle ku girmama ni da hadayunku. Ban nawaita muku da hadaya ta gari ba balle in gajiyar da ku da bukatar turare.
Nisi mi privedel majhne živine od svojih žgalnih daritev niti me nisi častil s svojimi klavnimi daritvami. Nisem ti storil, da služiš z daritvijo niti te nisem mučil s kadilom.
24 Ba ku saya wani turaren kalamus domina ba ko ku gamshe ni da kitsen hadayunku. Amma kun nawaita ni da zunubanku kuka kuma gajiyar da ni da laifofinku.
Z denarjem mi nisi kupil nobenega sladkornega trsta niti me nisi nasičeval s tolščo svojih klavnih daritev, temveč si me s svojimi grehi primoral, da služim; izmučil si me s svojimi krivičnostmi.
25 “Ni kaɗai ne na shafe laifofinku, saboda sunana, ban kuma ƙara tunawa da zunubanku ba.
Jaz, celó jaz, sem tisti, ki zaradi sebe izbrisujem tvoje prestopke in se ne bom spominjal tvojih grehov.
26 Ku tunashe ni abin da ya riga ya wuce, bari mu yi muhawwara wannan batu tare; ku kawo hujjarku na nuna rashin laifinku.
Spomni me, skupaj se pravdajva. Ti razglasi, da boš lahko opravičen.
27 Mahaifinku na farko ya yi zunubi; masu magana a madadinku suka yi mini tayarwa.
Tvoj prvi oče je grešil in tvoji učitelji so se pregrešili zoper mene.
28 Saboda haka zan kunyata manyan baƙi na haikalinku, zan tura Yaƙub ga hallaka Isra’ila kuwa yă zama abin dariya.
Zato sem oskrunil prince svetišča in dal Jakoba v prekletstvo in Izraela v graje.

< Ishaya 43 >