< Ishaya 43 >

1 To, fa, ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicce ka, ya Yaƙub, shi da ya siffanta ka, ya Isra’ila, “Kada ka ji tsoro, gama na fanshe ka; na kira ka da suna; kai nawa ne.
Ali sada ovako veli Gospod, koji te je stvorio, Jakove, i koji te je sazdao, Izrailju: ne boj se, jer te otkupih, pozvah te po imenu tvom; moj si.
2 Sa’ad da kuka bi ta ruwaye, zan kasance tare da ku; sa’ad da kuka bi ta koguna, ba za su kwashe ku ba. Sa’ad da kuke tafiyata cikin wuta, ba za tă ƙone ku ba; harsunan wutar ba za su ƙone ku ba.
Kad poðeš preko vode, ja æu biti s tobom, ili preko rijeka, neæe te potopiti; kad poðeš kroz oganj, neæeš izgorjeti i neæe te plamen opaliti.
3 Gama ni ne Ubangiji, Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, Mai Cetonku; na bayar da Masar don fansa, Kush da Seba a maimakonku.
Jer sam ja Gospod, Bog tvoj, svetac Izrailjev, spasitelj tvoj; dadoh u otkup za te Misir, Etiopsku i Sevu mjesto tebe.
4 Da yake ku masu daraja da kuma girma ne a idona, saboda kuma ina ƙaunarku, zan ba da mutane a maimakonku, al’umma kuma domin ranku.
Otkako si mi postao drag, proslavio si se i ja te ljubih; i dadoh ljude za te i narode za dušu tvoju.
5 Kada ku ji tsoro, gama ina tare da ku; zan kawo yaranku daga gabas in kuma tattara ku daga yamma.
Ne boj se, jer sam ja s tobom; od istoka æu dovesti sjeme tvoje, i od zapada sabraæu te.
6 Zan ce wa arewa, ‘Ku miƙa su!’ Ga kudu kuma, ‘Kada ku riƙe su.’ Kawo’ya’yana maza daga nesa’ya’yana mata kuma daga iyakar duniya,
Kazaæu sjeveru: daj; i jugu: ne brani; dovedi sinove moje iz daleka i kæeri moje s krajeva zemaljskih,
7 kowa da ake kira da sunana, wanda aka halitta saboda ɗaukakata, wanda na siffanta na kuma yi.”
Sve, koji se zovu mojim imenom i koje stvorih na slavu sebi, sazdah i naèinih.
8 Jagoranci waɗanda suke da idanu amma suke makafi, waɗanda suke da kunnuwa amma suke kurame.
Izvedi narod slijepi koji ima oèi, i gluhi koji ima uši.
9 Dukan al’ummai su taru mutane kuma su tattaru. Wane ne a cikinsu ya yi faɗar wannan ya kuma yi mana shelar abubuwan da suka riga suka faru? Bari su kawo shaidunsu don su tabbatar cewa sun yi daidai, don waɗansu su ji su kuma ce, “Gaskiya ne.”
Svi narodi neka se skupe, i neka se saberu plemena; ko je izmeðu njih naprijed kazao to ili nam kazao što je bilo prije? Neka dovedu svjedoke svoje i opravdaju se; ili neka èuju, i reku: istina je.
10 “Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “bawana kuma wanda na zaɓa, saboda ka sani ka kuma gaskata ni ka kuma fahimci cewa ni ne shi. Kafin ni babu allahn da aka siffanta, ba kuwa za a yi wani a bayana ba.
Vi ste moji svjedoci, veli Gospod, i sluga moj kojega izabrah, da biste znali i vjerovali mi i razumjeli da sam ja; prije mene nije bilo Boga niti æe poslije mene biti.
11 Ni kaɗai, ni ne Ubangiji, kuma in ban da ni babu wani mai ceto.
Ja sam, ja sam Gospod, i osim mene nema spasitelja.
12 Na bayyana na ceci na kuma furta, Ni ne, ba wani baƙon allah a cikinku. Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “cewa ni ne Allah.
Ja objavih, i spasoh, i naprijed kazah, a nikoji tuð bog meðu vama, i vi ste mi svjedoci, veli Gospod, i ja sam Bog.
13 I, kuma tun fil azal ni ne shi. Babu wani da zai amshi daga hannuna. Sa’ad da na aikata, wa zai iya sauyawa?”
Ja sam od prije nego dan posta, i niko ne može izbaviti iz moje ruke; kad radim, ko æe smesti?
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, “Saboda ku zan aika Babilon in kawo dukan Babiloniyawa kamar masu gudun hijira, a cikin jiragen ruwa waɗanda suke taƙama da su.
Ovako govori Gospod izbavitelj vaš, svetac Izrailjev: vas radi poslaæu u Vavilon i pobacaæu sve prijevornice, i Haldejce s laðama, kojima se hvale.
15 Ni ne Ubangiji, Mai Tsarkin nan, Mahaliccin Isra’ila, Sarkinku.”
Ja sam Gospod svetac vaš, stvoritelj Izrailjev, car vaš.
16 Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya yi hanya ta cikin teku, hanya ta cikin manyan ruwaye,
Ovako govori Gospod koji je naèinio po moru put i po silnijem vodama stazu,
17 wanda ya ja kekunan yaƙi da dawakai, mayaƙa da kuma ƙarin mayaƙa tare ya kwantar da su a can, ba kuwa za su ƙara tashi ba, ya kashe hayaƙi daga lagwani,
Koji izvodi kola i konje, vojsku i silu, da svi popadaju i ne mogu ustati, da se ugase kao što se gasi svještilo:
18 “Ku manta da abubuwan da suka riga suka faru; kada ku yi tunanin abin da ya riga ya wuce.
Ne pominjite što je prije bilo i ne mislite o starijem stvarima.
19 Duba, ina yi abu sabo! Yanzu yana faruwa; ba ku gan shi ba? Ina yin hanya a cikin hamada rafuffuka kuma a cikin ƙeƙasasshiyar ƙasa.
Evo, ja æu uèiniti novo, odmah æe nastati; neæete li ga poznati? Još æu naèiniti u pustinji put, rijeke u suhoj zemlji.
20 Namun jeji suna girmama ni, diloli da mujiyoyi ma haka, domin na tanada musu ruwa a hamada da rafuffuka a ƙeƙasasshiyar ƙasa, don a ba da abin sha ga mutanena, zaɓaɓɓuna,
Slaviæe me zvijeri poljske, zmajevi i sove, što sam izveo u pustinji vode, rijeke u zemlji suhoj, da napojim narod svoj, izbranika svojega.
21 mutanen da na yi saboda kaina don su furta yabona.
Narod koji sazdah sebi, pripovjedaæe hvalu moju.
22 “Duk da haka ba ku kira bisa sunana ba, ya Yaƙub, ba ku gajiyar da kanku saboda ni ba, ya Isra’ila.
A ti, Jakove, ne priziva me, i bijah ti dosadan, Izrailju.
23 Ba ku kawo mini tumaki don hadaya ta ƙonewa ba, balle ku girmama ni da hadayunku. Ban nawaita muku da hadaya ta gari ba balle in gajiyar da ku da bukatar turare.
Nijesi mi prinio jagnjeta na žrtvu paljenicu, i žrtvama svojim nijesi me poèastio; nijesam te nagonio da mi služiš prinosima, niti sam te trudio da mi kadiš.
24 Ba ku saya wani turaren kalamus domina ba ko ku gamshe ni da kitsen hadayunku. Amma kun nawaita ni da zunubanku kuka kuma gajiyar da ni da laifofinku.
Nijesi mi kupio za novce kada, niti si me pretilinom žrtava svojih nasitio, nego si me muèio svojim grijesima, i dosadio si mi bezakonjem svojim.
25 “Ni kaɗai ne na shafe laifofinku, saboda sunana, ban kuma ƙara tunawa da zunubanku ba.
Ja, ja sam brišem tvoje prijestupe sebe radi, i grijeha tvojih ne pominjem.
26 Ku tunashe ni abin da ya riga ya wuce, bari mu yi muhawwara wannan batu tare; ku kawo hujjarku na nuna rashin laifinku.
Opomeni me, da se sudimo, kazuj, da se opravdaš.
27 Mahaifinku na farko ya yi zunubi; masu magana a madadinku suka yi mini tayarwa.
Otac tvoj prvi sagriješi, i uèitelji tvoji skriviše mi.
28 Saboda haka zan kunyata manyan baƙi na haikalinku, zan tura Yaƙub ga hallaka Isra’ila kuwa yă zama abin dariya.
Zato æu izbaciti iz svetinje knezove, i daæu Jakova u prokletstvo i Izrailja u sramotu.

< Ishaya 43 >