< Ishaya 43 >
1 To, fa, ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicce ka, ya Yaƙub, shi da ya siffanta ka, ya Isra’ila, “Kada ka ji tsoro, gama na fanshe ka; na kira ka da suna; kai nawa ne.
Hatei, atuteh Oe Jakop nangmouh kasakkung hoi, Oe Isarel nangmouh kapâkhuengkung Jehovah ni telah ati, taket awh hanh, bangkongtetpawiteh na ratang awh toe, na min lahoi na kaw awh teh kaie lah doeh na o awh toe.
2 Sa’ad da kuka bi ta ruwaye, zan kasance tare da ku; sa’ad da kuka bi ta koguna, ba za su kwashe ku ba. Sa’ad da kuke tafiyata cikin wuta, ba za tă ƙone ku ba; harsunan wutar ba za su ƙone ku ba.
Tui na raka awh nahaiyah nangmouh koe ka o vaiteh, tuipui na raka nahai na pâyawt awh mahoeh. Hmai dawk na cei awh nakunghai na kang awh mahoeh. Hmaipalai ni hai na kang awh mahoeh.
3 Gama ni ne Ubangiji, Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, Mai Cetonku; na bayar da Masar don fansa, Kush da Seba a maimakonku.
Bangkongtetpawiteh, kai teh nangmae Jehovah na Cathut, Isarel Tami Kathoung, nangmouh ka rungngangkung doeh. Nangmouh ratang hanelah, Izipnaw koe na poe teh, Ethiopia hoi Sheba nangmae yueng lah ka poe.
4 Da yake ku masu daraja da kuma girma ne a idona, saboda kuma ina ƙaunarku, zan ba da mutane a maimakonku, al’umma kuma domin ranku.
Ka mithmu vah ka talue poung e lah na o awh teh, bari kawi e lah na o awh. Hatdawkvah, nangmouh na ban thai awh nahanelah tami na poe vaiteh, na hringnae kâthung nahanelah tamihu na poe han.
5 Kada ku ji tsoro, gama ina tare da ku; zan kawo yaranku daga gabas in kuma tattara ku daga yamma.
Taket awh hanh, nangmouh koe ka o, na catounnaw hah kanîtho koehoi ka thokhai vaiteh, kanîloumlah hoi ka pâkhueng han.
6 Zan ce wa arewa, ‘Ku miƙa su!’ Ga kudu kuma, ‘Kada ku riƙe su.’ Kawo’ya’yana maza daga nesa’ya’yana mata kuma daga iyakar duniya,
Atunglah pou thak awh ka ti vaiteh, akalah katek awh hanh lawih telah ka ti pouh han. Ka capa hah ahlapoungnae koehoi thokhai awh, ka canu hah talai poutnae koehoi thokhai awh.
7 kowa da ake kira da sunana, wanda aka halitta saboda ɗaukakata, wanda na siffanta na kuma yi.”
Ka min lahoi ka kaw e tami pueng hoi, ka lentoe nahanelah ka sak e tamipueng teh thokhai awh haw telah ka ti han.
8 Jagoranci waɗanda suke da idanu amma suke makafi, waɗanda suke da kunnuwa amma suke kurame.
Mit tawn eiteh mitdawnnaw hoi hnâ tawn eiteh hnâpangnaw kai koe thokhai awh.
9 Dukan al’ummai su taru mutane kuma su tattaru. Wane ne a cikinsu ya yi faɗar wannan ya kuma yi mana shelar abubuwan da suka riga suka faru? Bari su kawo shaidunsu don su tabbatar cewa sun yi daidai, don waɗansu su ji su kuma ce, “Gaskiya ne.”
Miphun pueng hoi tamimaya hmuen touh koe kamkhueng awh naseh. Ahnimouh thung dawk apinimaw a pâpho thai teh, ayan e hno hah a hmu sak thai han. Lan sak lah o thai nahanelah, kapanuekkhaikung hah thokhai awh naseh. Telah hoeh nakunghai hnâ hoi thai awh nateh, hethateh lawkkatang doeh tet awh naseh.
10 “Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “bawana kuma wanda na zaɓa, saboda ka sani ka kuma gaskata ni ka kuma fahimci cewa ni ne shi. Kafin ni babu allahn da aka siffanta, ba kuwa za a yi wani a bayana ba.
Na panue awh teh na yuem thai awh nahanelah, kai teh ahni doeh tie na panue thai awh nahanelah, nangmouh teh kapanuekkhaikung hoi ka rawi e ka sannaw doeh telah BAWIPA ni ati. Ka hmalah sak e thung dawk bangpatet e cathut hai awm hoeh, ka hnuk lahai awm mahoeh.
11 Ni kaɗai, ni ne Ubangiji, kuma in ban da ni babu wani mai ceto.
Kai teh Jehovah doeh. Kai laipateh rungngangkung alouke awm hoeh.
12 Na bayyana na ceci na kuma furta, Ni ne, ba wani baƙon allah a cikinku. Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “cewa ni ne Allah.
Kama ni ka dei teh ka rungngang, na panue sak dawk nangmouh rahak cathut alouke roeroe awm hoeh. Hatdawkvah, nangmouh teh kapanuekkhaikung lah na o awh telah BAWIPA ni ati. Kai teh Cathut doeh.
13 I, kuma tun fil azal ni ne shi. Babu wani da zai amshi daga hannuna. Sa’ad da na aikata, wa zai iya sauyawa?”
Ahnintha ao hoehnahlan kai teh ahni doeh. Ka kut dawk hoi ka rungngang thaikung apihai awm hoeh. Ka sak hnukkhu apinimaw a rakhout thai han.
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, “Saboda ku zan aika Babilon in kawo dukan Babiloniyawa kamar masu gudun hijira, a cikin jiragen ruwa waɗanda suke taƙama da su.
Isarelnaw e Kathoung Poung, nangmouh karatangkung BAWIPA ni telah a dei, nangmouh kecu dawk Babilon kho dawk ransa ka patoun, hottelah abuemlah hoi Khaldean taminaw, a lunghawinae long dawk kayawngnaw a ceikhai e patetlah na ceikhai awh.
15 Ni ne Ubangiji, Mai Tsarkin nan, Mahaliccin Isra’ila, Sarkinku.”
Kai teh, Jehovah, nangmae Tami Kathoung, Isarel kasakkung, nangmae siangpahrang doeh.
16 Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya yi hanya ta cikin teku, hanya ta cikin manyan ruwaye,
Tuipui dawk lamthung ka sak niteh, athakaawme tuinaw dawk lamthung ka sak e,
17 wanda ya ja kekunan yaƙi da dawakai, mayaƙa da kuma ƙarin mayaƙa tare ya kwantar da su a can, ba kuwa za su ƙara tashi ba, ya kashe hayaƙi daga lagwani,
athakaawme tami, rangleng hoi marangnaw ka cetkhai niteh, bout thaw thai hoeh nahanelah karawmsakkung, hmaiim padue e patetlah karoumsakkung BAWIPA ni hettelah a dei,
18 “Ku manta da abubuwan da suka riga suka faru; kada ku yi tunanin abin da ya riga ya wuce.
hnuk lae naw bout pouk hanh lawih, ayan e naw na lungthin dawk tat awh hanh leih.
19 Duba, ina yi abu sabo! Yanzu yana faruwa; ba ku gan shi ba? Ina yin hanya a cikin hamada rafuffuka kuma a cikin ƙeƙasasshiyar ƙasa.
Thai awh haw, hno katha ka sak han. Atu roeroe kamnue han. Nangmouh ni na panue katang han. Ramke lam ka sak vaiteh, thingyeiyawn dawk tui ka lawng sak han.
20 Namun jeji suna girmama ni, diloli da mujiyoyi ma haka, domin na tanada musu ruwa a hamada da rafuffuka a ƙeƙasasshiyar ƙasa, don a ba da abin sha ga mutanena, zaɓaɓɓuna,
Kahrawng e sarang, kahrawnguinaw, hoi kalaukva ni kai na bari han. Bangkongtetpawiteh, ka rawi e taminaw ni a nei awh hane ramke vah tui ka poe teh thingyeiyawn dawk tui ka lawng sak.
21 mutanen da na yi saboda kaina don su furta yabona.
Kama hanelah ka pâkhueng e taminaw ni ka pholennae a kamnue sak awh han.
22 “Duk da haka ba ku kira bisa sunana ba, ya Yaƙub, ba ku gajiyar da kanku saboda ni ba, ya Isra’ila.
Hateiteh Oe Jakop, nangmouh ni na kaw awh hoeh. Oe Isarel, nangmouh ni kai na hmawtcei awh.
23 Ba ku kawo mini tumaki don hadaya ta ƙonewa ba, balle ku girmama ni da hadayunku. Ban nawaita muku da hadaya ta gari ba balle in gajiyar da ku da bukatar turare.
Hmaisawi thuengnae tu hah kai koe na thokhai awh hoeh. Thuengnae lahoi kai na pholen awh hoeh. Hnopoenae lahoi hnori na phawt sak boihoeh. Hmuitui hoi nangmanaw tha na tawn sak boihoeh.
24 Ba ku saya wani turaren kalamus domina ba ko ku gamshe ni da kitsen hadayunku. Amma kun nawaita ni da zunubanku kuka kuma gajiyar da ni da laifofinku.
Hmuitui kacinge hah tangka hoi na ran pouh boihoeh, thuengnae sathei thaw hoi kai ka lung na kuep sak boihoeh. Yonnae phu phu hanelah thaw letlang na tawk sak, lam vah thoesaknae lahoi kai letlang na tawn sak awh.
25 “Ni kaɗai ne na shafe laifofinku, saboda sunana, ban kuma ƙara tunawa da zunubanku ba.
Kai kama roeroe ni doeh kama hanelah nangmae kâ na tapoenae naw na takhoe pouh. Nangmae yonnae ka pouk mahoeh toe.
26 Ku tunashe ni abin da ya riga ya wuce, bari mu yi muhawwara wannan batu tare; ku kawo hujjarku na nuna rashin laifinku.
Na kapanuekkhaikung, pouk awh haw sei. Na lan awh nahanelah, na lawk dei awh haw.
27 Mahaifinku na farko ya yi zunubi; masu magana a madadinku suka yi mini tayarwa.
Hmaloe e na pa ni, yon a sak teh, laiceinaw ni kâtapoe laihoi kai na taran awh.
28 Saboda haka zan kunyata manyan baƙi na haikalinku, zan tura Yaƙub ga hallaka Isra’ila kuwa yă zama abin dariya.
Hatdawkvah, hmuen kathoung koe e kacuenaw, kakhin sak han, Jakop hah thoebo hanelah ka poe vaiteh, Isarelnaw pacekpahleknae khang hanelah ka pahnawt toe.