< Ishaya 42 >

1 “Ga bawana, wanda na ɗaukaka, zaɓaɓɓen nan nawa wanda nake jin daɗi; Zan sa Ruhuna a cikinsa zai kuwa kawo adalci ga al’ummai.
Redzi, Tas ir Mans kalps, kam Es palīdzu, Manis izredzēts, pie kā Manai dvēselei labs prāts. Es savu Garu esmu licis uz Viņu, tautām iznest tiesu.
2 Ba zai yi ihu ko ya tā da murya, ko ya daga muryarsa a tituna ba.
Viņš nebrēks nedz pacels Savu balsi, un Viņa balsi nedzirdēs pa ielām.
3 Iwan da ta tanƙware ba zai karye ba, ba zai kashe lagwani mai hayaƙi ba. Cikin aminci zai kawo adalci;
Ielūzušu niedri Viņš nesalauzīs un kvēlošu dakti Viņš neizdzēsīs, Viņš tiesu nesīs ar patiesību.
4 ba zai kāsa ko ya karai ba sai ya kafa adalci a duniya. Cikin dokarsa tsibirai za su sa zuciya.”
Viņš nenogurs un nesalūzīs, kamēr iecels tiesu virs zemes, un jūras salas cerēs uz Viņa bauslību.
5 Ga abin da Allah Ubangiji ya ce, shi da ya halicci sammai ya kuma miƙe su, wanda ya shimfiɗa duniya da dukan abin da ya fito cikinta, wanda ya ba wa mutanenta numfashi, da rai ga waɗanda suke tafiya a kanta.
Tā saka Dievs, Tas Kungs, kas debesis radījis un izplāta, kas zemi izklājis ar viņas augļiem, kas dvašu dod tiem ļaudīm, kas tur mīt, un garu tiem, kas virs tās staigā.
6 “Ni Ubangiji, na kira ka cikin adalci; zan riƙe hannunka. Zan kiyaye ka in kuma sa ka zama alkawari ga mutane haske kuma ga Al’ummai,
“Es Tas Kungs Tevi esmu aicinājis iekš taisnības un Tevi satveru pie Tavas rokas un Tevi pasargāju un Tevi ieceļu par derību ļaudīm, par gaišumu pagāniem,
7 don ka buɗe idanun makafi ka’yantar da kamammu daga kurkuku kuma kunce ɗaurarrun kurkuku masu zama cikin duhu.
Atvērt akliem acis un saistītos izvest no cietuma un no cietuma nama tos, kas sēž tumsībā.
8 “Ni ne Ubangiji; sunana ke nan! Ba zan ba da ɗaukakata ga wani ba ko yabona ga gumaka.
Es esmu Tas Kungs, tas ir Mans vārds, un Savu godu Es citam nedošu, nedz Savu slavu elkiem.
9 Duba, abubuwan da sun tabbata, sababbin abubuwa kuwa nake furtawa; kafin ma su soma faruwa na sanar da su gare ku.”
Redzi, kas papriekš sludināts, tas ir noticis, un jaunu Es stāstu; pirms tas izplaukst, Es jums to dodu dzirdēt.”
10 Ku rera sabuwar waƙa ga Ubangiji, ku yi yabonsa daga iyakar duniya, ku da kuka gangara zuwa teku, da kome da yake cikinsa, ku tsibirai, da waɗanda suke zama a cikinsu.
Dziediet Tam Kungam jaunu dziesmu, Viņa slavu no zemes galiem; jūras braucēji ar viņas pilnumu, salas ar saviem iedzīvotājiem.
11 Bari hamada da garuruwanta su tā da muryoyinsu; bari wuraren zaman da Kedar ke zama su yi farin ciki. Bari mutanen Sela su rera don farin ciki; bari su yi sowa daga ƙwanƙolin duwatsu.
Tuksnesis un viņa pilsētas lai paceļ balsi, un ciemi, kur Ķedars dzīvo; lai gavilē, kas dzīvo klints kalnos, lai tie sauc no kalnu galiem.
12 Bari su ɗaukaka Ubangiji su kuma yi shelar yabonsa a tsibirai.
Lai Tam Kungam dod godu un lai pasludina Viņa slavu salās.
13 Ubangiji zai fita ya yi yaƙi kamar mai ƙarfi, kamar jarumi zai yi himma; da ihu zai tā da kirarin yaƙi zai kuma yi nasara a kan abokan gābansa.
Tas Kungs iziet kā varonis, kā karavīrs Viņš iekarsis dusmās; Viņš sauc, Viņš kliedz, Saviem ienaidniekiem Viņš rādās varens.
14 “Na daɗe ina shiru, na yi shiru na kuma ƙame kaina. Amma yanzu, kamar mace mai naƙuda, na yi ƙara, ina nishi ina kuma haki.
Sen laiku Es esmu klusu cietis, esmu klusu bijis un savaldījies. Bet nu Es brēkšu, kā sieva, kas dzemdē, elzdams un pūzdams ar varu.
15 Zan lalatar da duwatsu da tuddai in busar da dukan itatuwansu; zan mai da koguna su zama tsibirai in kuma busar da tafkuna.
Es postīšu kalnus un pakalnus un likšu sakalst visam viņu zaļumam un darīšu upes par salām, un izžāvēšu ezerus.
16 Zan yi wa makafi jagora a hanyoyin da ba su taɓa sani ba, a hanyoyin da ba a saba ba zan bishe su; zan mai da duhu ya zama haske a gabansu in kuma mai da ƙasa mai kururrumai ta zama sumul. Abubuwan da zan yi ke nan; ba zan yashe su ba.
Un Es vadīšu aklus pa ceļu, ko tie nav zinājuši, Es tiem likšu staigāt pa tekām, ko tie nav pazinuši, Es darīšu tumsību priekš viņu acīm par gaismu un nelīdzenumu par līdzenumu. Tā Es darīšu un tos neatstāšu.
17 Amma waɗanda suka dogara ga gumaka, waɗanda suke ce wa siffofi, ‘Ku ne allolinmu,’ za a mai da su baya da kunya.
Bet atpakaļ būs griezties un palikt visiem kaunā, kas paļaujas uz elkiem un saka uz lietām bildēm: Jūs esat mūsu dievi.
18 “Ka ji, kai kurma; duba, kai makaho, ka kuma gani!
Klausāties, kurlie, un skatāties, aklie, un redziet.
19 Wane ne makaho in ba bawana ba, da kuma kurma in ba ɗan aikan da na aika ba? Wane ne makaho kamar wanda ya miƙa kai gare ni, makaho kamar bawan Ubangiji?
Kas ir tik akls kā Mans kalps un tik kurls kā Mans vēstnesis, ko Es sūtu? Kas ir tik akls kā Tas mīļais, un tik akls kā Tā Kunga kalps?
20 Kun ga abubuwa masu yawa, amma ba ku kula ba; kunnuwanku suna a buɗe, amma ba kwa jin wani abu.”
Tu esi daudz redzējis, bet neesi ievērojis, ausis atdarījis, bet viņš nedzird.
21 Yakan gamsar da Ubangiji saboda adalcinsa ya sa dokarsa ta zama mai girma da kuma mai ɗaukaka.
Tam Kungam bija labs prāts Savas taisnības dēļ, dot lielu un augstu bauslību.
22 Amma ga mutanen da aka washe aka kuma kwashe ganima, an yi wa dukansu tarko a cikin rammuka ko kuma an ɓoye su cikin kurkuku. Sun zama ganima, babu wani da zai kuɓutar da su; an mai da su ganima, ba wanda zai ce, “Mayar da su.”
Bet tie ir postīti un aplaupīti ļaudis, visi saistīti alās un apslēpti cietuma namos, tie ir palikuši par laupījumu, un nav neviena, kas tos izglābj, par postījumu, un nav neviena, kas saka: Atdod atpakaļ.
23 Wane ne a cikinku zai saurari wannan ko ya kasa kunne sosai a cikin kwanaki masu zuwa?
Kas jūsu starpā to liek vērā, kas uzmana un klausās, kas pēc būs?
24 Wa ya ba da Yaƙub don yă zama ganima Isra’ila kuma ga masu kwasar ganima? Ba Ubangiji ba ne, wanda kuka yi wa zunubi? Gama ba su bi hanyoyinsa ba; ba su yi biyayya da dokarsa ba.
Kas Jēkabu nodeva uz postu un Israēli laupītājiem? Vai ne Tas Kungs, pret ko esam grēkojuši? - Jo tie negribēja staigāt Viņa ceļos un neklausīja Viņa bauslībai.
25 Saboda haka ya zuba musu zafin fushinsa, yaƙi mai tsanani. Ya rufe su cikin harsunan wuta, duk da haka ba su gane ba; ya cinye su, amma ba su koyi kome ba.
Tāpēc Viņš pār tiem ir izgāzis Savas dusmības bardzību un kara briesmas, ka visapkārt dega; bet tie to neatzina, - un Viņš tos iededzināja, bet tie to neņēma pie sirds.

< Ishaya 42 >