< Ishaya 40 >

1 Ta’aziyya, ku ta’azantu mutanena, in ji Allahnku.
Gode da amane sia: sa, “Na fi dunu ilia dogo denesima. Ilia dogo denesima!
2 Yi magana mai kwantar da rai ga Urushalima, ku kuma furta mata cewa aiki mai zafinta ya isa, cewa an fanshi zunubinta, cewa ta karɓi daga hannun Ubangiji ninki biyu saboda dukan zunubanta.
Yelusaleme fi dunu ilia dogo denesima: ne olelema! Ilia da se nabasu defele nabi dagoi amola ilia wadela: i hou da gogolema: ne olofoi dagoi, amo ilima olelema. Na da ilia wadela: i hou defele, ilima se iasu defele i dagoi.”
3 Muryar wani tana kira cewa, “A cikin hamada ku shirya hanya saboda Ubangiji; ku miƙe manyan hanyoyi domin Allahnmu a cikin jeji.
Wesu sia: da agoane naba, “Dilia iwila amo ganodini, Hina Gode masa: ne, logo fodoma. Hafoga: i soge amo ganodini ninia Gode da masa: ne, ahoasu noga: le moloma.
4 Za a cike kowane kwari, a baje kowane dutse da kowane tudu; za a mayar da karkatattun wurare su zama sumul, munanan wurare kuma su zama da kyau.
Fago huluane nabama. Goumi huluane mugululi, umi agoane hamoma. Agolo da bu umi agoane ba: mu. Amola soge fofagoi huluane da bu fa: i dagoi agoane ba: mu.
5 Za a kuma bayyana ɗaukakar Ubangiji, dukan mutane kuwa za su gan ta. Gama Ubangiji da kansa ne ya yi magana.”
Amasea, osobo bagade fifi asi gala dunu huluane da Hina Gode Ea Hadigi ba: mu. Bai Hina Gode da amo hou ilegele sia: i dagoi.”
6 Muryar tana cewa, “Ka yi shela.” Na kuwa ce, “Me zan yi shelar?” “Dukan mutane kamar ciyawa suke, kuma dukan ɗaukakarsu kamar furannin jeji ne.
Wesu sia: eno da agoane naba, “Sia: ne iasu sia: ma!” Na da amane adole ba: sa, ‘Na da adi sia: ne iasu sia: ma: bela?’ Agoane sia: ne iasu olelema. Osobo bagade fifi asi gala dunu huluane da gisi agoane amola ilia da ifa mosoi defele, hedolowane biosa.
7 Ciyawa takan yanƙwane, furanni kuma su yi yaushi, domin Ubangiji ya hura iska a kansu. Tabbatacce mutane ciyawa ne.
Hina Gode da fo ili fama: ne iasisia, gisi mosoi da biosa amola wadela: sa. Osobo bagade dunu da gisi mosoi biobe defele, hedolo biosa.
8 Hakika ciyawa takan yanƙwane, furanni kuma su yi yaushi, amma maganar Allahnmu tana nan daram har abada.”
Dafawane! Gisi mosoi da biosa amola falegai da wadela: sa. Be Gode Ea sia: da mae mugululi, dialalalumu.”
9 Kai da ka kawo labari mai daɗi wa Sihiyona, ka haura a bisa dutse. Kai da ka kawo labari mai daɗi wa Urushalima, ka tā da muryarka ka yi ihu, ka ɗaga ta, kada ka ji tsoro; faɗa wa garuruwan Yahuda, “Ga Allahnku!”
Yelusaleme fi! Goumi sedade amoba: le heda: le, sia: ida: iwane gala olelema. Saione dunu! Sia: ida: iwane, ha: giwane wele sia: ma. Mae beda: iwane ha: gi wele sia: ma. Yuda moilai huluane ilia Gode da manebe, agoane ilima olelema.
10 Duba, Ubangiji Mai Iko Duka yana zuwa da iko, hannunsa kuma yana yin mulki dominsa. Duba, ladarsa tana tare da shi, sakamakonsa kuma na rakiyarsa.
Hina Gode Ouligisudafa da gasa bagadewane, ouligima: ne misunu. E masea, E da dunu amo Hi gaga: i, amo oule misunu.
11 Yakan lura da garkensa kamar makiyayi. Yakan tattara tumaki wuri ɗaya yă riƙe su kurkusa da ƙirjinsa; a hankali kuma yakan bi da masu ba da mama.
E da sibi ouligisu defele, Ea sibi fi ouligimu. E da sibi mano gagadole, ea lobo ganodini ouga: ne, gaguli masunu. Amola ilia amelali, E da asabole oule masunu.
12 Wane ne ya auna ruwaye a tafin hannunsa, ko kuwa ya gwada tsawon sammai da fāɗin tafin hannunsa? Wane ne ya riƙe ƙurar ƙasa a kwando, ko kuwa ya auna nauyin duwatsu a magwaji, tuddai kuma a ma’auni?
Dunu afae da hano wayabo bagade amo ea loboga gaguli, ea defei dawa: ma: bela: ? O mu amo ea sedade defei ea loboga defema: bela: ? Dunu afae da faigelei ganodini, osobo bagade ea su salima: bela: ? O dioi defei ba: su amoga goumi amola agolo ilia dioi defei amo ba: ma: bela: ?
13 Wane ne ya fahimci zuciyarUbangiji, ko kuwa ya koya masa a matsayin mashawarcinsa?
Dunu afae da Hina Godema agoane hamoma: ia olelemusa: dawa: bela: ? Nowa da Ema olelemusa: dawa: bela: o Ema fada: i sia: musa: dawa: bela: ?
14 Wane ne Ubangiji ya nemi shawararsa don yă ganar da shi, wane ne kuma ya koya masa hanyar da ta dace? Wane ne ya koya masa sani ko ya nuna masa hanyar fahimta?
Gode da dawa: lamusa: amola hawa: hamosu hamomusa: , E da nowama adole ba: sala: ?
15 Tabbatacce al’ummai suna kama da ɗigon ruwa a cikin bokiti an ɗauke su a matsayin ƙura a kan magwaji; yakan auna tsibirai sai ka ce ƙura mai laushi.
Hina Gode Ea siga ba: sea da fifi asi gala huluane da hamedei liligi hano afae dadibi defele ba: sa. Ilia da oga sedagaga diala, osobo su hagiwane defele ba: sa.
16 Itatuwan Lebanon ba su isa a yi wutar bagade da su ba, balle dabbobinsa su isa yin hadayun ƙonawa.
Ohe fi huluane Lebanone iwila ganodini esala da Godema gobele salasu hamoma: ne defele hame ba: sa. Amola Lebanone ifa huluane da amo gobele salasu hamoma: ne, lalu didimusa: habemu defele hame ba: sa.
17 A gabansa dukan al’ummai ba kome ba ne; ya ɗauke su ba a bakin kome ba kuma banza ne kurum.
Fifi asi gala huluane da Ema hamedei liligi.
18 To, ga wane ne za ka kwatanta Allah? Wace siffa za ka kwatanta shi da ita?
Ninia Gode da nowama defele sia: ma: bela: ? Dilia da Ea hou habodane olelema: bela: ?
19 Gunki dai, maƙeri kan yi zubinsa, maƙerin zinariya kuma yă ƙera shi da zinariya yă kuma sarrafa masa sarƙoƙin azurfa.
E da ‘gode’ amo hawa: hamosu dunu da ilia loboga hamosa, amo ouli hawa: hamosu dunu ilia da gouliga dedebosa amola silifa bai amoga legesa, Gode da agoaiwane liligi hame!
20 Mutumin da talauci ya sha kansa da ba zai iya miƙa irin hadayar nan ba kan zaɓi itacen da ba zai ruɓe ba. Yakan nemi gwanin sassaƙa don yă sassaƙa masa gunkin da ba zai fāɗi ba.
Dunu da silifa amola gouli bidi lamu amo da hamedei ba: sea, e da ifa hame dasamu liligi lasa. E da bagade dawa: su hawa: hamosu dunu hogoi helesea, amo dunu ‘gode’ hame dafamu liligi ea loboga hamoma: ne sia: sa.
21 Ba ku sani ba? Ba ku taɓa ji ba? Ba a faɗa muku daga farko ba? Ba ku fahimta ba tun kafawar duniya?
Dilia da hame dawa: bela: ? Ilia da hemonega dilima hame olelebela: ? Dilia da osobo bagade ea muni hemosu amo hame nabibala: ?
22 Yana zaune a kursiyi a bisa iyakar duniya, kuma mutanenta suna kama da fāra. Ya miƙa sammai kamar rumfa, ya kuma shimfiɗa su kamar tentin da za a zauna a ciki.
Dunu amo Ea Fisu da osobo bagade amola mu amoga gadodili diala, amo da: iya fibi Dunu da osobo bagade hahamoi dagoi. Hagudu osobo bagade dunu da fonobahadi gedama agoane ba: sa. Gode da mu amo abula agoane fadegale moloi. Amola dunu esalebe abula diasu agoane hamoi dagoi.
23 Yakan mai da sarakuna ba kome ba yă mai da masu mulkin wannan duniya wofi.
E da gasa bagade ouligisu dunu amo hedofale, ilia hamedei liligi agoai ba: ma: ne hamosa.
24 Ba da jimawa ba bayan an shuka su, ba da jimawa ba bayan an dasa su, ba da jimawa ba bayan sun yi saiwa a ƙasa, sai yă hura musu iska su yanƙwane, guguwa kuma ta kwashe su kamar yayi.
Ilia da bugi liligi sono, difi hame sa: i agoai ba: sa. Amasea, Hina Gode da fo iasisia, ilia da biole, bioi gisi agoai foga mini asi dagoi ba: sa.
25 “Ga wa za ku kwatanta ni? Ko kuwa wa yake daidai da ni?” In ji Mai Tsarkin nan.
Hadigi Gode da nowama defema: bela: ? Dunu eno da E defele esalabala? Hame mabu!
26 Ku ɗaga idanunku ku duba sammai. Wane ne ya halicce dukan waɗannan? Wane ne ya fitar da rundunar taurari ɗaya-ɗaya, yana kiransu, kowanne da sunansa. Saboda ikonsa mai girma da kuma ƙarfinsa mai girma, babu ko ɗayansu da ya ɓace.
Muagado ba: ma! Gasumuni dilia da ba: sa! Nowa da amo hahamobela: ? Fedege agoane, E da gasumuni dadi gagui gilisisu defele, ilima bisili, oule ahoa. E da ilia idi dawa: , amola E da ilia dio afae afae amoga ilima wele sia: sa. Ea gasa da bagadedafa. Gasumuni afae da fisi dagoi hamedafa ba: sa.
27 Ya Yaƙub, ya Isra’ila, me ya sa kake ce kana kuma gunaguni cewa, “Hanyata tana a ɓoye daga Ubangiji; Allah bai kula da abin da yake damuna ba”?
Amaiba: le, Isala: ili fi dunu, dilia abuliba: le egasala: ? Dilia abuliba: le, Hina Gode da dilia bidi hamosu hame dawa: , amola dilima moloi hame hamosu hou amoma E da hame asigisa, dilia abuliba: le egane sia: sala: ?
28 Ba ku sani ba? Ba ku ji ba? Ubangiji madawwamin Allah ne, Mahaliccin iyakokin duniya. Ba zai taɓa gaji ko yă kasala ba, kuma fahimtarsa ya wuce gaban ganewar mutum.
Dilia hame dawa: bela: ? Dilia hame nabibala: ? Hina Gode da eso huluane Esalalalusu Godedafa. E da osobo bagade hahamoi dagoi. E da helesu hame dawa: Dunu afae da Ea asigi dawa: su dawa: mu da hamedei.
29 Yakan ba da ƙarfi ga waɗanda suka gaji yă kuma ƙara ƙarfi ga marasa ƙarfi.
E da nowa da gasa hame amola helebe, ilima gasa iaha.
30 Ko matasa ma kan gaji su kuma kasala, samari kuma kan yi tuntuɓe su fāɗi;
Dunu huluane amola da: i hame hamoi dunu da helebeba: le, gasa hame laha. Ayeligi dunu da helebeba: le, dafasu dawa:
31 amma waɗanda suka dogara ga Ubangiji za su sabunta ƙarfinsu. Za su yi firiya da fikafikai kamar gaggafa; za su kuma yi gudu ba kuwa za su gaji ba, za su yi tafiya ba kuwa za su kasala ba.
Be nowa da Hina Gode Ea fidima: ne dafawaneyale dawa: beba: le aligisia, da ilia gasa bu gaheabolo hamoi dagoi ba: mu. Ilia da buhiba ea ougia hagili ahoabe defele wa: le masunu. Ilia da hehenabeba: le, hame helemu. Ilia da ahoasea, gasa hame hou hame dawa: mu.

< Ishaya 40 >