< Ishaya 4 >

1 A wannan rana mata guda bakwai za su cafke namiji guda su ce, “Ma ciyar da kanmu mu kuma yi wa kanmu sutura; ka dai bari mu ce kai ne mijinmu. Ka ɗauke mana kunyar da za mu sha.”
Labesifazana abayisikhombisa bazabamba indoda ibenye ngalolosuku, bathi: Sizakudla okwethu ukudla, sigqoke ezethu izigqoko; kuphela ibizo lakho kalibizwe phezu kwethu; susa ihlazo lethu.
2 A wannan rana Reshen Ubangiji zai zama kyakkyawa da kuma ɗaukaka, kuma amfanin ƙasar zai zama abin fariya da ɗaukakar waɗanda suka rayu a Isra’ila.
Ngalolosuku ihlumela leNkosi lizakuba ngelobuhle, njalo elodumo, lesithelo selizwe ngesokuhle kakhulu lokokubukeka kwabaphunyukileyo bakoIsrayeli.
3 Waɗanda suka rage a Sihiyona, waɗanda suka rage a Urushalima, za a ce da su masu tsarki, wato, dukan waɗanda aka rubuta a cikin masu rai a Urushalima.
Kuzakuthi-ke oseleyo eZiyoni lotshiywe eJerusalema athiwe ungcwele, wonke obhalelwe impilo eJerusalema;
4 Ubangiji zai wanke duk wani ƙazantar matan Sihiyona; ya tsabtacce jinin da aka zubar daga Urushalima ta wurin ruhun hukunci da yake ƙuna kamar wuta.
iNkosi isigezisile ingcekeza yamadodakazi eZiyoni, yahlambulula amacala egazi eJerusalema phakathi kwayo, ngomoya wesahlulelo langomoya wokutshisa.
5 Sa’an nan Ubangiji zai sa girgijen hayaƙi da rana da harshen wuta da dare a bisa dukan Dutsen Sihiyona da kuma bisa waɗanda suka tattaru a can; a bisa duka kuwa ɗaukakar za tă zama rumfa.
LeNkosi izadala phezu kwayo yonke indawo yokuhlala yentaba yeZiyoni, laphezu kwenhlangano zayo ezibiziweyo, iyezi emini, lentuthu, lokukhanya komlilo olamalangabi ebusuku; ngoba phezu kwayo yonke inkazimulo kuzakuba lesembeso esiluphahla.
6 Za tă zama rumfa da inuwar da za tă tare zafin rana, da kuma mafaka da wurin ɓuya daga hadari da ruwan sama.
Njalo kuzakuba ledumba libe ngumthunzi emini ekutshiseni, njalo libe yisiphephelo, njalo libe yisivikelo esivunguvungwini lezulwini.

< Ishaya 4 >