< Ishaya 4 >

1 A wannan rana mata guda bakwai za su cafke namiji guda su ce, “Ma ciyar da kanmu mu kuma yi wa kanmu sutura; ka dai bari mu ce kai ne mijinmu. Ka ɗauke mana kunyar da za mu sha.”
Ngalolosuku abesifazane abayisikhombisa bazabamba indoda yinye bathi, “Sizakudla ukudla kwethu sigqoke izigqoko zethu; sivumele kuphela nje ukuba sibizwe ngebizo lakho. Susa ihlazo lethu.”
2 A wannan rana Reshen Ubangiji zai zama kyakkyawa da kuma ɗaukaka, kuma amfanin ƙasar zai zama abin fariya da ɗaukakar waɗanda suka rayu a Isra’ila.
Ngalolosuku uGatsha lukaThixo luzakuba luhle lube yinkazimulo, lezithelo zelizwe zizakuba ligugu lenkazimulo kwabasindayo ko-Israyeli.
3 Waɗanda suka rage a Sihiyona, waɗanda suka rage a Urushalima, za a ce da su masu tsarki, wato, dukan waɗanda aka rubuta a cikin masu rai a Urushalima.
Labo abatshiywe eZiyoni, abasele eJerusalema, kuzathiwa bangcwele, labo bonke abalotshiweyo phakathi kwabaphilayo eJerusalema.
4 Ubangiji zai wanke duk wani ƙazantar matan Sihiyona; ya tsabtacce jinin da aka zubar daga Urushalima ta wurin ruhun hukunci da yake ƙuna kamar wuta.
INkosi izagezisa ingcekeza yabesifazane baseZiyoni, izahlambulula amachatha egazi eJerusalema ngomoya wokwahlulela langomoya womlilo.
5 Sa’an nan Ubangiji zai sa girgijen hayaƙi da rana da harshen wuta da dare a bisa dukan Dutsen Sihiyona da kuma bisa waɗanda suka tattaru a can; a bisa duka kuwa ɗaukakar za tă zama rumfa.
Lapho-ke, phezu kwayo yonke iNtaba iZiyoni langaphezulu kwabo bonke abahlangana khona, uThixo uzakwenza iyezi lentuthu emini, lokukhanya kwamalangabi omlilo ebusuku; ngaphezu kwenkazimulo yonke kuzakuba lesivikelo esinjengophahla.
6 Za tă zama rumfa da inuwar da za tă tare zafin rana, da kuma mafaka da wurin ɓuya daga hadari da ruwan sama.
Sizakuba yisisitho lomthunzi wokuvika ukutshisa kwemini, isiphephelo lendawo yokucatshela isiphepho lezulu.

< Ishaya 4 >