< Ishaya 4 >

1 A wannan rana mata guda bakwai za su cafke namiji guda su ce, “Ma ciyar da kanmu mu kuma yi wa kanmu sutura; ka dai bari mu ce kai ne mijinmu. Ka ɗauke mana kunyar da za mu sha.”
Ke pacl sac ac tuku, mutan itkosr ac fah sruokya mukul se ac fahk, “Kut ku in sifacna fosrngakin mwe mongo nasr ac nuknuk lasr, tusruktu nunak munas payukyak sesr tuh kut in ku in ekin inem, na kut fah tia mwekin lah kut tia payuk.”
2 A wannan rana Reshen Ubangiji zai zama kyakkyawa da kuma ɗaukaka, kuma amfanin ƙasar zai zama abin fariya da ɗaukakar waɗanda suka rayu a Isra’ila.
Pacl se ac tuku ke LEUM GOD El ac oru sak in acn uh in kapak fulat ac kato. Mwet Israel nukewa su painmoulla ac fah engan ac insewowo ke fokin acn uh.
3 Waɗanda suka rage a Sihiyona, waɗanda suka rage a Urushalima, za a ce da su masu tsarki, wato, dukan waɗanda aka rubuta a cikin masu rai a Urushalima.
Elos nukewa su lula in Jerusalem, su God El sulela in moulla, ac fah pangonyuk elos mutal.
4 Ubangiji zai wanke duk wani ƙazantar matan Sihiyona; ya tsabtacce jinin da aka zubar daga Urushalima ta wurin ruhun hukunci da yake ƙuna kamar wuta.
Leum El fah nununku ac aknasnasye mutunfacl sac ke ku lulap lal, ac ohlla ma koluk lun Jerusalem ac srah ma sororla we.
5 Sa’an nan Ubangiji zai sa girgijen hayaƙi da rana da harshen wuta da dare a bisa dukan Dutsen Sihiyona da kuma bisa waɗanda suka tattaru a can; a bisa duka kuwa ɗaukakar za tă zama rumfa.
Na fin Eol Zion, ac faclos nukewa su tukeni we, LEUM GOD El ac supwama sie pukunyeng ke len, ac kulasr ac kalmen e ke fong. Wolana lun God ac fah afunla ac karingin siti sac nufon.
6 Za tă zama rumfa da inuwar da za tă tare zafin rana, da kuma mafaka da wurin ɓuya daga hadari da ruwan sama.
Wolana lal ac fah luliya siti uh liki fol lun len, ac oru tuh in sie acn in molela ma kosreyukla liki af ac paka.

< Ishaya 4 >