< Ishaya 4 >
1 A wannan rana mata guda bakwai za su cafke namiji guda su ce, “Ma ciyar da kanmu mu kuma yi wa kanmu sutura; ka dai bari mu ce kai ne mijinmu. Ka ɗauke mana kunyar da za mu sha.”
Og syv Kvinder skulle paa den Dag tage fat paa een Mand og sige: Vi ville æde vort eget Brød og klæde os i vore egne Klæder; lad os ikkun kaldes efter dit Navn; borttag vor Forsmædelse!
2 A wannan rana Reshen Ubangiji zai zama kyakkyawa da kuma ɗaukaka, kuma amfanin ƙasar zai zama abin fariya da ɗaukakar waɗanda suka rayu a Isra’ila.
Paa den Dag skal Herrens Spire være til Pryd og til Herlighed og Landets Frugt til Stolthed og til Pragt for de undkomne i Israel.
3 Waɗanda suka rage a Sihiyona, waɗanda suka rage a Urushalima, za a ce da su masu tsarki, wato, dukan waɗanda aka rubuta a cikin masu rai a Urushalima.
Og det skal ske, at den, som er bleven tilbage i Zion, og den, som er bleven tilovers i Jerusalem, skal kaldes hellig, hver den, som er indskreven til Livet, i Jerusalem,
4 Ubangiji zai wanke duk wani ƙazantar matan Sihiyona; ya tsabtacce jinin da aka zubar daga Urushalima ta wurin ruhun hukunci da yake ƙuna kamar wuta.
naar Herren har aftoet Zions Døtres Urenhed og bortskyllet Jerusalems Blodskyld af dens Midte, ved en Aand, som dømmer, og ved en Aand, som optænder en Ild.
5 Sa’an nan Ubangiji zai sa girgijen hayaƙi da rana da harshen wuta da dare a bisa dukan Dutsen Sihiyona da kuma bisa waɗanda suka tattaru a can; a bisa duka kuwa ɗaukakar za tă zama rumfa.
Og Herren skal skabe over hele Boligen paa Zions Bjerg og over dets Forsamlinger en Sky om Dagen og Røg og skinnende Ildslue om Natten; thi der skal være Dække over alt det, som er herligt.
6 Za tă zama rumfa da inuwar da za tă tare zafin rana, da kuma mafaka da wurin ɓuya daga hadari da ruwan sama.
Og der skal være en Hytte til Skygge om Dagen imod Hede og til Ly og til Skjul imod Vandskyl og imod Regn.