< Ishaya 4 >
1 A wannan rana mata guda bakwai za su cafke namiji guda su ce, “Ma ciyar da kanmu mu kuma yi wa kanmu sutura; ka dai bari mu ce kai ne mijinmu. Ka ɗauke mana kunyar da za mu sha.”
I sedam će se žena jagmiti za jednoga čovjeka - u dan onaj: “Svoj ćemo kruh jesti,” reći će, “i u halje se svoje oblačiti, daj nam samo da tvoje nosimo ime, skini sa nas svu sramotu našu.”
2 A wannan rana Reshen Ubangiji zai zama kyakkyawa da kuma ɗaukaka, kuma amfanin ƙasar zai zama abin fariya da ɗaukakar waɗanda suka rayu a Isra’ila.
U onaj će dan izdanak Jahvin biti na diku i na slavu, a plod zemlje na ponos i ures spašenima u Izraelu.
3 Waɗanda suka rage a Sihiyona, waɗanda suka rage a Urushalima, za a ce da su masu tsarki, wato, dukan waɗanda aka rubuta a cikin masu rai a Urushalima.
Koji ostanu na Sionu i prežive u Jeruzalemu, zvat će se “sveti” i bit će upisani da u Jeruzalemu žive.
4 Ubangiji zai wanke duk wani ƙazantar matan Sihiyona; ya tsabtacce jinin da aka zubar daga Urushalima ta wurin ruhun hukunci da yake ƙuna kamar wuta.
Kad Gospod spere ljagu kćeri sionskih i obriše s Jeruzalema krv prolivenu dahom suda i dahom što spaljuje,
5 Sa’an nan Ubangiji zai sa girgijen hayaƙi da rana da harshen wuta da dare a bisa dukan Dutsen Sihiyona da kuma bisa waɗanda suka tattaru a can; a bisa duka kuwa ɗaukakar za tă zama rumfa.
sazdat će Jahve nad svom Gorom sionskom i nad svima što ondje budu zborovali oblak s dimom danju, a noću sjaj ognja žarkoga. Jer, vrh svega Slava će biti zaklon
6 Za tă zama rumfa da inuwar da za tă tare zafin rana, da kuma mafaka da wurin ɓuya daga hadari da ruwan sama.
i sjenica da zasjenjuje danju od pripeke, štit i utočište od pljuska i oluje.