< Ishaya 37 >

1 Sa’ad da Sarki Hezekiya ya ji haka, sai ya kyakkece rigunansa ya kuma sanya tsummoki ya tafi ya shiga haikalin Ubangiji.
Hina bagade Hesigaia da ilia sia: ne iasu nababeba: le, da: i dioiba: le ea abula gadelale, wadela: i eboboi abula idiniginisili, Hina Gode Ea Debolo Diasuga asi.
2 Ya aiki Eliyakim sarkin fada, Shebna magatakarda da kuma manyan firistoci, duka sanye da tsummoki, wurin Ishaya ɗan Amoz.
E da Ilaiagime (hina bagade ea diasu ouligisu dunu) amola Siebena (hina bagade ea sia: dedesu dunu) amola gobele salasu ouligisu dunu amo balofede dunu Aisaia (A: imose egefe) ema asunasi. Ilia amola da wadela: i eboboi abula amoga idiniginisili ahoanu.
3 Suka faɗa masa cewa, “Ga abin da Hezekiya ya ce wannan rana ce ta baƙin ciki da tsawatawa da shan kunya, sai ka ce sa’ad da’ya’ya kan zo matakin haihuwa sa’an nan a rasa ƙarfin haihuwarsu.
Hesigaia da sia: beba: le, ilia da Aisaiama amane sia: i, “Wali eso da se nabasu eso. Ninia da se iasu ba: i dagoi amola gogosia: i bagade. Ninia da uda amo mano lalelegemu gala, be gasa hameba: le, lalelegemu hamedei, nini da agoaiwane gala.
4 Mai yiwuwa Ubangiji Allahnka zai ji maganganun sarkin yaƙin da maigidansa, sarkin Assuriya, ya aika don yă zagi Allah mai rai, ya kuma tsawata masa saboda maganganun da Ubangiji Allahnka ya ji. Saboda haka ka yi addu’a saboda raguwar da suke da rai.”
Asilia hina bagade da ea bisilua ouligisu dunu amo Esalebe Gode Ema gademusa: asunasi dagoi. Dia Hina Gode da amo gadesu nabalu amola dunu da gadesu sia: i, ilima se imunu da defea. Amaiba: le, ninia fi dunu amo da mae bogole esalebe ba: sea, amo fidima: ne, di Godema sia: ne gadoma.”
5 Sa’ad da shugabannin Sarki Hezekiya suka zo wurin Ishaya,
Aisaia da hina bagade Hesigaia ea sia: ne iasu nababeba: le,
6 sai Ishaya ya ce musu, “Ku faɗa wa maigidanku cewa, ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa. Kada ka ji tsoron abin da ka ji, maganganun nan da bayin sarkin Assuriya suka yi mini saɓo.
e da amo sia: bu adole iasi, “Asilia dunu da dili beda: ma: ne, Hina Gode da dilia gaga: mu hamedei sia: sa. Be Hina Gode da dili mae beda: ma: ne sia: sa.
7 Ka saurara! Zan sa ruhuna a cikinsa saboda sa’ad da ya ji wani labari, zai koma zuwa ƙasarsa, a can kuwa zan sa a kashe shi da takobi.’”
Hina Gode da hamobeba: le, Asilia hina bagade da udigili sia: ne iasu nababeba: le, hi sogega buhagimu. Amasea, Hina Gode da hamobeba: le, amogawi eno dunu da Asilia hina bagade fane legemu.”
8 Sa’ad da sarkin yaƙin ya ji cewa sarkin Assuriya ya bar Lakish, sai ya janye ya kuma sami sarki yana yaƙi da Libna.
Asilia bisilua ouligisu da hina bagade da La: igisi fisili, Libina moilaiga gegemusa: asi, amo nabi. Amaiba: le, e da amoga ea sia: nabimusa: asi.
9 To, fa, Sennakerib ya sami labari cewa Tirhaka, mutumin Kush sarkin Masar, yana fitowa don yă yi yaƙi da shi. Sa’ad da ya ji haka, sai ya aiki jakadu zuwa wurin Hezekiya da wannan magana.
Asilia dunu da sia: nabi, amo Sudane hina bagade ea dio amo Dehaga da Idibidi dadi gagui gilisisu amo bisili, Asilia dunu doagala: musa: manebe nabi. Asilia hina bagade da amo sia: nababeba: le, Yuda hina bagade Hesigaiama meloa dedene iasili, amane sia: i,
10 “Ku faɗa wa Hezekiya sarkin Yahuda cewa kada ka bar allahn da ka dogara a kai ya ruɗe ka sa’ad da ya ce, ‘Ba za a ba da Urushalima ga sarkin Assuriya ba.’
“Gode amoma di da dafawaneyale dawa: be, amo da na loboga di hame gagulaligimu sia: i. Be amo ogogosu sia: mae nabima.
11 Tabbatacce ka ji abin da sarakunan Assuriya suka aikata ga dukan ƙasashe, suna hallaka su tas. Kai kuwa za ka tsira ne?
Di da sia: ne iasu nabi dagoi. Asilia hina bagade da adi fifi asi gala wadela: musa: ilegesea, e da ea hanaiga agoane hamosa. Di da hobeale masunu logo ba: ma: ne dawa: bela: ? Hame mabu!
12 Allolin al’umman da kakannina suka hallaka sun cece su ne, allolin Gozan, Haran, Rezef da kuma na mutanen Eden waɗanda suke zama a Tel Assar?
Na musa: fi dunu da Gousa: ne, Ha: ila: ne amola Lisefe, amo moilai bai bagade wadela: lesi dagoi. Amola ilia da Bedidene dunu Dila: sa moilai bai bagade amo ganodini esalu, fane legei dagoi. Amola ilia ‘gode’ liligi ili gaga: mu hamedei ba: i.
13 Ina sarkin Hamat yake, sarkin Arfad fa, sarkin Sefarfayim, ko na Hena ko na Iffa?”
Ha: ima: de, A:ba: de, Sefafa: ime, Hina amola Aifa, ilia hina bagade dunu da habila: ?”
14 Hezekiya ya karɓi wasiƙar daga jakadun ya karanta ta. Sa’an nan ya haura zuwa haikalin Ubangiji ya shimfiɗa ta a gaban Ubangiji.
Hina bagade Hesigaia da meloa dedei amo sia: adole iasu dunuma lale, idi. Amalalu, e da Debolo diasuga asili, Hina Gode da meloa dedei ba: ma: ne, ligisi.
15 Sai Hezekiya ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce,
Amola e da amane sia: ne gadoi,
16 “Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, zaune a tsakanin kerubobi, kai kaɗai ne Allah a kan dukan masarautan duniya.
“Isala: ili Hina Gode Bagadedafa! Di da Dia fisu amo ougia gala esalebe liligi gadodili diala amoga fili, Disu da Godedafa amola Disu da osobo bagade fifi asi gala huluane ilima Hina esala. Disu da osobo bagade amola mu hahamoi.
17 Ka kasa kunne, ya Ubangiji, ka kuma ji; ka buɗe idanunka, ya Ubangiji, ka kuma gani; ka saurara ga dukan maganganun da Sennakerib ya aika don yă zagi Allah mai rai.
Wali, Hina Gode! Ninia sia: nabima! Amola ninima doaga: i hou ba: ma! Gode Esalebe! Sena: gelibi ea Dima gadesu sia: nabima!
18 “Gaskiya ce, ya Ubangiji, cewa sarakunan Assuriyawa sun mai da dukan waɗannan mutane da ƙasashensu kango.
Hina Gode! Asilia hina bagade ilia da fifi asi gala bagohame wadela: lesi dagoi, amola ilia soge wadela: lesilalu asi. Amo ninia dawa:
19 Sun jefar da gumakansu cikin wuta suka kuma hallaka su, gama su ba alloli ba ne itace ne kawai da dutse, da hannuwan mutane suka sarrafa.
Amola ilia da amo dunu ilia ‘gode’ liligi laluga ulagisi. (Be amo ‘gode’ liligi da ‘gode’ hame. Ilia da udigili ‘gode’ liligi loboga hamoi. Ilia da amo liligi ifa amola igiga hamoi.)
20 Yanzu, ya Ubangiji Allahnmu, ka cece mu daga hannunsa, saboda masarautai a duniya su san cewa kai kaɗai ne, ya Ubangiji, Allah.”
Defea! Ninia Hina Gode! Osobo bagade fifi asi gala huluane amo Disu fawane da Godedafa dawa: ma: ne, Dia nini, Asilia dunu nini mae wadela: lesima: ne, gaga: ma.
21 Sa’an nan Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo wa Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa. Saboda ka yi addu’a gare ni game da Sennakerib sarkin Assuriya,
Amalalu, Aisaia da hina bagade Hesigaiama sia: adole iasi. Hina Gode da Hesigaia ea sia: ne gadosu nababeba: le, E da bu Sena: gelibi ema sia: adole iasima: ne, sia: i,
22 ga abin da maganar Ubangiji ya faɗa a kansa, “Budurwa Diyar Sihiyona ta rena tana kuma maka ba’a. Diyar Urushalima tana kada kai yayinda kake gudu.
“Sena: gelibi! Yelusaleme fi da di higasa amola dia houba: le oufesega: sa.
23 Wane ne ka zargi ka kuma yi wa saɓo? A kan wa ka tā da muryarka ka kuma daga idanu cikin fariya? A kan Mai Tsarkin nan na Isra’ila!
Di da nowama gadesu amola fofonobosu, di adi dawa: bela: ? Di da Na, Isala: ili Hadigi Gode amoma mae nodone, gadesa.
24 Ta wurin jakadunka ka jibge zage-zage a kan Ubangiji. Ka kuma ce, ‘Da kekunan yaƙina masu yawa na hau ƙwanƙolin duwatsu, ƙwanƙolin mafi tsayi na Lebanon. Na sassare al’ul mafi tsayi fir mafi kyau. Na kai can wuri mafi nisa na kurminsa.
Di da Nama hidale sia: ma: ne, di sia: adole iasu dunu asunasi. Di da dia sa: liode amoga Lebanone baligili heda: i goumi hasanasi, hidale sia: i. Di da gadodafa heda: i dolo ifa amola noga: idafa “saibalase” ifa hedofale, amola iwila bagade ganodini golili sa: ili dogoadafa doaga: i, di da hidale agoane sia: i.
25 Na haƙa rijiyoyi a baƙuwar ƙasa na kuma sha ruwa a can. Da tafin ƙafafuna na busar da dukan rafuffukan Masar.’
Di da si dogone amola ga fi dunu ilia soge ganodini hano mai, amola dia dadi gagui dunu ilia da Naile Hano amoga ososa: giba: le, amo hano da hafoga: i dagoi, amo di da hidale sia: i.
26 “Ba ka ji ba cewa tun dā can na shirya ya zama haka? A kwanakin dā na kafa shi; yanzu na sa ya faru, cewa ka mai da birane masu mafaka zuwa tsibin ɓuraguzai.
Be di da hame nabibala: ? Na da musa: hemonega, amo hou huluane ilegei dagoi. Amola wali Na da amo hou hamoi dagoi. Na da dima gagili sali moilai bai bagade amo isu legesu hamomusa: wadela: lesima: ne, amo Nisu da dima gasa i.
27 Mutanensu, suka rasa ƙarfi, sun firgita suka kuma sha kunya. Suka zama kamar tsire-tsire a gona, kamar tsire-tsiren ta suka tohu, kamar ciyawar da ya tsiro a kan rufi, wadda zafi ya yi wa ƙuna kafin tă yi girma.
Dunu amo ganodini esalu, ilia gasa da hamedei galu. Ilia da bagadewane beda: iba: le, asigi dawa: su hobea: i dagoi. Ilia da ifabi gisi ganodini o gagalobo diasu da: iya gadodili bugi, amo da gia: i bagade gusudi mabe fo masea, biobe, amo defele ba: i.
28 “Amma na san inda kake zama da sa’ad da kakan fita ka kuma koma da yadda ka harzuƙa gāba da ni.
Be dia hou huluane amola dia ahoabe Na dawa: Di da Nama gasa fili ougili sia: be Na dawa:
29 Saboda ka harzuƙa gāba da ni kuma saboda girmankanka ya kai kunnuwana, zan sa ƙugiya a hancinka linzamina a bakinka, zan kuma sa ka koma ta hanyar da ka zo.
Na da amo Nama gasa fili ougi sia: sia: ne iasu lai dagoi. Amola wali Na da dia mi amoga ma: go heda: mu, amola dia lafi ganodini ouli daba: misimu. Amola Na da logo di misi, amoga di bu hiouginana masunu.”
30 “Wannan zai zama alama gare ka, ya Hezekiya, “Wannan shekara za ka ci abin da ya yi girma da kansa, shekara ta biyu kuma abin da ya tsiro daga wancan. Amma a shekara ta uku za ka yi shuki ka kuma girba, za ka dasa gonakin inabi ka kuma ci’ya’yansu.
Amalalu, Aisaia da hina bagade Hesigaiama amane sia: i, “Fa: no misunu hou dawa: digisu hahamosu ba: ma! Wali ode amola aya ode dilia da ha: i manu udigili sogega heda: i fawane manu. Be gasida ode, di da gagoma sagai faimu, amola dilia da waini efe sagai fage manu.
31 Sauran da suka rage na gidan Yahuda kuwa za su yi saiwa a ƙarƙashi su kuma ba da’ya’ya a bisa.
Nowa dunu ilia da Yuda soge ganodini mae bogole esala, da sagai liligi amo ilia difi da osoba gududafa daha, amola fage noga: i legesa amo defele ba: mu.
32 Gama daga Urushalima raguwa za tă fito, kuma daga Dutsen Sihiyona ƙungiyar waɗanda suka tsira. Himmar Ubangiji Maɗaukaki zai cika wannan.
Hina Gode Bagadedafa da amo hamoma: ne sia: i dagoiba: le, dunu mogili da Yelusalemega amola Saione Goumiga mae bogole esalebe ba: mu.
33 “Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da sarkin Assuriya, “Ba zai shiga wannan birni ba ya harbe kibiya a nan. Ba zai zo gabansa da garkuwa ba ko ya gina mahaurai kewaye a kansa ba.
Hina Gode da Asilia hina bagade ea hou olelema: ne, amane sia: i, “E da amo moilai bai bagade golili hame sa: imu. E da dadi afae amoga hame gala: mu. Dadi gagui dunu gaga: su liligi gaguiwane da moilai bai bagade gadenene hamedafa misunu. Amola, moilai bai bagade gagoi wadela: lesima: ne, ilia da osobo bi hame gagagula heda: mu.
34 Ta hanyar da ya zo da ita zai koma; ba zai shiga wannan birni ba,” in ji Ubangiji.
E da moilai bai bagade mae golili sa: ili, ea misi logo amoga buhagimu. Bai Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.
35 “Zan kāre wannan birni in kuma cece shi, saboda girmana da kuma saboda sunan Dawuda bawana!”
Dunu huluane da Na hou da moloidafa dawa: ma: ne, amola Na da Na hawa: hamosu dunu Da: ibidi ema sia: i dagoiba: le, Na da Yelusaleme gaga: mu,” Hina Gode da amane sia: i.
36 Sai mala’ikan Ubangiji ya fita ya kuma karkashe mutane dubu ɗari da dubu tamanin da dubu biyar a sansanin Assuriya. Sa’ad da mutane suka farka kashegari, sai ga gawawwaki duk a kwance!
Hina Gode Ea a: igele dunu da gasia Asilia fisisu amoga asili, dadi gagui dunu 185,000 agoane fane legei dagoi. Hahabe, ilia huluane bogoi dialebe ba: i.
37 Saboda haka Sennakerib sarkin Assuriya ya janye. Ya koma zuwa Ninebe ya zauna a can.
Amalalu, Asilia hina bagade Sena: gelibi da fisili, Ninefe moilai bai bagadega sinidigi.
38 Wata rana, yayinda yake yin sujada a haikalin allahnsa Nisrok,’ya’yansa maza Adrammelek da Sharezer suka kashe shi da takobi, suka kuma gudu zuwa ƙasar Ararat. Esar-Haddon ɗansa kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.
Eso afaega, e da ea ‘gode’ liligi amo Niseloge ea sia: ne gadosu diasu ganodini sia: ne gadolalebe, egefe aduna amo A: dala: melege amola Sialisa da elea gobiheiga e medole legele, hobeale, Elala: de sogega hobea: i. Egefe eno amo Isaha: done, da Sena: gelibi ea hina bagade sogebi lai dagoi.

< Ishaya 37 >