< Ishaya 34 >

1 Ku zo kusa, ku al’ummai, ku kuwa saurara ku kasa kunne, ku mutane! Bari duniya ta ji, da kuma dukan abin da yake cikinta, duniya, da dukan abin da yake fitowa daga gare ta!
Suduru machiegni, un ogendini kendo chikuru itu; winjuru, un ogendini! Mad piny kod gik moko manie iye winja!
2 Ubangiji yana fushi da dukan al’ummai; hasalarsa tana a kan mayaƙansu. Zai hallaka su tas, zai ba da su a karkashe.
Jehova Nyasaye nigi ich wangʼ kod ogendini duto; mirimbe ochomo jolweny mag-gi duto. Obiro tiekogi duto, mi nochiwgi mondo otiekgi.
3 Za a jefar da waɗanda aka kashe gawawwakinsu za su yi wari; duwatsu za su jiƙu da jininsu.
Jogi monegi nowit oko, mi ringregi nodungʼ kendo rembgi nopongʼ gode.
4 Za a tumɓuke dukan taurarin sammai za a kuma nannaɗe sararin sama kamar littafi; dukan rundunar sama za su fāffāɗi kamar ganyayen da suka yanƙwane daga kuringa, kamar’ya’yan ɓauren da suka bushe daga itacen ɓaure.
Sulwe duto manie polo noleny nono, polo noban mana ka kalatas, gik moko duto manie polo malo nolwar, mana ka it mzabibu moner, kata ka olemb ngʼowu ma kundi ochwowo.
5 Takobina ya sha zararsa a cikin sammai; duba, ya sauko cikin hukunci a kan Edom, mutanen da zan hallaka tas.
Liganglana osetieko tichne e kor lwasi, neuru, olor mondo ongʼad bura ne Edom, oganda ma asetieko chuth.
6 Takobin Ubangiji ya jiƙu da jini, ya rufu da kitse, jinin raguna da na awaki, kitse daga ƙodar raguna. Gama Ubangiji ya yi hadayar Bozra da kuma babban kisa a Edom.
Ligangla mar Jehova Nyasaye opongʼ gi remo, kendo boche ogawore kuome ma gin, remb rombe kod diek, kaachiel gi boche moa e nyiroke mag imbe. Nimar Jehova Nyasaye nigi misango Bozra kod nek ei Edom.
7 Babban bijimin jeji zai fāɗi tare da su, maruƙan bijimi da manyan bijimai. Ƙasarsu za tă cika da jini, ƙura kuma zai cika da kitse.
Kendo jope, gi nyirwedhi kod rwedhi madongo nopodh kodgi. Pinygi nopongʼ gi remo, kendo boche noum buru.
8 Gama Ubangiji yana da ranar ɗaukar fansa, shekarar ramuwa, don biya wa Sihiyona bukata.
Nimar Jehova Nyasaye ni kod odiechienge mar chulo kuor, ma en higa mar chiwo kum ne jogo, mosetimo marach ne Sayun.
9 Za a mai da rafuffukan Edom rami, ƙurarta za tă zama kibiritun farar wuta; ƙasarta za tă zama rami mai ƙuna!
Aore mag Edom nobar okak, lopene nolokre lot maliet mawengʼo, kendo pinye nowangʼ duto!
10 Ba za a kashe ta ba dare da rana; hayaƙinta za tă yi ta tashi har abada. Daga tsara zuwa tsara za tă zama kango; babu wani da zai ƙara wucewa ta wurin.
Ok nokwe odiechiengʼ gotieno; iro mare nodum kanyo nyaka chiengʼ. Koa e tiengʼ moro nyaka machielo nodongʼ gunda; onge ngʼat manochak oluwe kendo.
11 Mujiyar hamada da mujiya mai kuka za su mallake ta; babban mujiya da hankaka za su yi sheƙa a can. Allah zai miƙe a kan Edom magwajin bala’i da ma’aunin kango.
Nobed kama winj tula rutoe kendo agak odakie. Nyasaye nopim timbe maricho mag Edom kod ketho mage.
12 Sarakunanta ba za su kasance da wani abin da ake kira masarauta ba, dukan sarakunanta za su ɓace.
Jodonge ok nobed gi gimoro miluongo ni pinyruoth, nyithi ruoth nolal nono.
13 Ƙayayuwa za su mamaye fadodinta ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya za su cika kagaranta. Za tă zama mazaunin diloli da gida don mujiyoyi.
Kuthe ema noyugno e utege madongo, aila kod pedo nobed ohingane. Enobed piny mojwangʼ ma ondiegi ema odakie kendo kuonde ma tula odakie.
14 Halittun hamada za su sadu da kuraye, awakin jeji za su yi ta kiran juna; a can halittun dare su ma za su huta su kuma nemi wurin hutu wa kansu.
Gi bungu norom gondiegi kuno, kendo diek mag bungu noywagne jowetegi; kanyo bende gik malich mag otieno noyud kar yweyo.
15 Mujiya za tă yi sheƙa a can ta zuba ƙwai; za tă ƙyanƙyashe su, ta kuma kula da’ya’yanta a inuwar fikafikanta; a can kuma shirwa za su taru, kowa da abokinsa.
Tula noger ode kanyo monywol tongʼ, motogi kendo norit nyithinde, koumo e tipo mar bwombene; kanyo bende ema otenga nochokre, moro ka moro gi nyawadgi.
16 Duba a cikin littafin Ubangiji ka kuma karanta. Babu wani a cikin waɗannan da ya ɓace, babu ko ɗaya da ba ta da abokiya. Gama bakinsa ne ya ba da umarni, Ruhunsa kuma zai tara su wuri ɗaya.
Ngʼii e kitap Jehova Nyasaye kendo isom: Onge moro kuomgi kata achiel manobed maonge, kendo moro ka moro nobed gi nyawadgi. Nimar osegolo chik gi dhoge owuon, kendo Roho mare ema nochokgi kanyakla.
17 Ya ba su rabonsu; hannunsa ya rarraba musu ta wurin awo. Za su mallake ta har abada su kuma zauna a can daga tsara zuwa tsara.
Opogogi kuondegi; kendo lwetene chiwogi gi rapim. Enobed margi nyaka chiengʼ mi gidag kanyo ndalo duto mag ngimagi.

< Ishaya 34 >