< Ishaya 31 >
1 Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako, waɗanda suke dogara ga dawakai, waɗanda suke dogara ga yawan kekunan yaƙinsu da kuma a girman ƙarfin mahayan dawakansu, amma ba sa dogara ga Mai Tsarkin nan na Isra’ila, ko ya nemi taimako daga Ubangiji.
Maye kulabo abaya eGibhithe ukuyafuna usizo, abathemba amabhiza, abathembe ubunengi bezinqola zabo zempi lamandla amakhulu abagadi bamabhiza abo, kodwa bengathembeli koNgcwele ka-Israyeli, kumbe bacele usizo kuThixo.
2 Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa; ba ya janye kalmominsa. Zai yi gāba da gidan mugu, gāba da waɗanda suke taimakon masu aikata mugunta.
Ikanti laye uhlakaniphile njalo angaletha incithakalo; ilizwi lakhe kalibuyeli emuva. Uzavukela abendlu yababi lalabo abasiza abenza okubi.
3 Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba; dawakansu nama da jini ne ba ruhu ba. Sa’ad da Ubangiji ya miƙa hannunsa, shi da yake taimako zai yi tuntuɓe shi da aka taimaka zai fāɗi; dukansu biyu za su hallaka tare.
Kodwa amaGibhithe ngabantu kawasiNkulunkulu; amabhiza awo yinyama kawasimoya. Lapho uThixo eselula isandla sakhe, lowo osizayo uzakhubeka, lowo osizwayo uzakuwa, bobabili bazabhubha.
4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Kamar yadda zaki kan yi ruri babban zaki a kan abin da ya yi farauta, kuma ko da yake dukan ƙungiyar makiyaya sun taru wuri ɗaya a kansa, ba zai jijjigu ta wurin ihunsu ba ko ya damu da kiraye-kirayensu, ta haka Ubangiji Maɗaukaki zai sauko don yă yi yaƙi a kan Dutsen Sihiyona da kuma a kan ƙwanƙolinsa.
Lokhu yikho okutshiwo nguThixo kimi, ukuthi: “Njengesilwane sihwabha; isilwane esikhulu sibhongela esikubambileyo, lanxa ixuku lonke labelusi libizwa ukuba lisihlasele, kasethuswa yikuklabalala kwabo kumbe sithikanyezwe ngumsindo wabo, unjalo-ke uThixo uSomandla uzakwehla ukuba alwe entabeni iZiyoni laseziqongweni zayo.
5 Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama haka Ubangiji Maɗaukaki zai kiyaye Urushalima; zai kāre ta ya kuma fanshe ta, zai ‘ƙetare’ ta ya kuma kuɓutar da ita.”
Njengezinyoni zitshaya amaphiko emoyeni, uThixo uSomandla uzavikela iJerusalema, uzalivikela alikhulule, uzadlula ‘ngaphezu’ kwalo alihlenge.”
6 Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.
Awu bantu bako-Israyeli, buyelani kulowo elamhlamukela kakubi.
7 Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.
Ngoba ngalolosuku lonke lizazilahla izithombe zenu zesiliva lezegolide elizenze ngezandla zenu ezonayo.
8 “Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba; takobi, da ba na yin mutum ba, zai cinye. Za su gudu daga takobi za a kuma sa samarinsu aikin dole.
“I-Asiriya izachithwa ngenkemba engesiyabantu, inkemba engasiyo yabantu izababhubhisa. Bazayibalekela inkemba, izinsizwa zabo zizakwenziwa izigqili.
9 Kagararsu za tă fāɗi saboda razana; da ganin matsayin yaƙin, shugabannin yaƙinsu za su firgita,” in ji Ubangiji, wanda wutarsa tana a Sihiyona, wanda matoyarsa tana a Urushalima.
Inqaba yabo izadilika ngenxa yokwesaba; lapho bebona uphawu lwempi izinduna zabo zempi zizatshaywa luvalo,” kutsho uThixo omlilo wakhe useZiyoni, osithando sakhe siseJerusalema.