< Ishaya 31 >
1 Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako, waɗanda suke dogara ga dawakai, waɗanda suke dogara ga yawan kekunan yaƙinsu da kuma a girman ƙarfin mahayan dawakansu, amma ba sa dogara ga Mai Tsarkin nan na Isra’ila, ko ya nemi taimako daga Ubangiji.
Горко на ония, които слизат в Египет за помощ, И се надяват на коне, Които уповават на колесници, понеже са многочислени, И на конници, защото са много яки, А не гледат на Светия Израилев, Нито търсят Господа!
2 Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa; ba ya janye kalmominsa. Zai yi gāba da gidan mugu, gāba da waɗanda suke taimakon masu aikata mugunta.
Но и Той е мъдър, И ще докара зло, и не ще оттегли словата Си; А ще стане против дома на нечестивите, И против помощта на ония, които вършат беззаконие.
3 Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba; dawakansu nama da jini ne ba ruhu ba. Sa’ad da Ubangiji ya miƙa hannunsa, shi da yake taimako zai yi tuntuɓe shi da aka taimaka zai fāɗi; dukansu biyu za su hallaka tare.
А египтяните са човеци, а не Бог, И конете им плът, а не дух; Та, когато Господ простря ръката Си Тогава и оня, който помага, ще се спъне, И оня, комуто помага, ще падне, И всички заедно ще чезнат.
4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Kamar yadda zaki kan yi ruri babban zaki a kan abin da ya yi farauta, kuma ko da yake dukan ƙungiyar makiyaya sun taru wuri ɗaya a kansa, ba zai jijjigu ta wurin ihunsu ba ko ya damu da kiraye-kirayensu, ta haka Ubangiji Maɗaukaki zai sauko don yă yi yaƙi a kan Dutsen Sihiyona da kuma a kan ƙwanƙolinsa.
Защото така ми казва Господ: Както лъв, даже младият лъв, ръмжи над лова си, Когато се свикат против него множество овчари, Но не се плаши то гласа им, Нито се сгърчва от шума им, Така Господ на Силите ще слезе; За да воюва за хълма на Сион И за неговата възвишеност.
5 Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama haka Ubangiji Maɗaukaki zai kiyaye Urushalima; zai kāre ta ya kuma fanshe ta, zai ‘ƙetare’ ta ya kuma kuɓutar da ita.”
Както птиците треперят над своите пилета, Така Господ на Силите ще защити Ерусалим Ще го защити и избави, Ще го пощади и запази.
6 Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.
Върнете се, о чада на Израиля, Към Този, от Когото много сте отстъпили.
7 Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.
Защото в оня ден всеки човек ще захвърли Сребърните си идоли и златните си идоли, Които вашите ръце направиха, за грях вам.
8 “Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba; takobi, da ba na yin mutum ba, zai cinye. Za su gudu daga takobi za a kuma sa samarinsu aikin dole.
Тогава асириецът ще падне от нож не човешки, И нож не човешки ще го пояде; И той ще побегне от ножа, И момците ще станат под данък.
9 Kagararsu za tă fāɗi saboda razana; da ganin matsayin yaƙin, shugabannin yaƙinsu za su firgita,” in ji Ubangiji, wanda wutarsa tana a Sihiyona, wanda matoyarsa tana a Urushalima.
И кротостта му ще замине от страх, И началниците му ще се смаят от знамето, Казва Господ, Чиито огън е в Сион И огнището Му в Ерусалим.