< Ishaya 31 >

1 Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako, waɗanda suke dogara ga dawakai, waɗanda suke dogara ga yawan kekunan yaƙinsu da kuma a girman ƙarfin mahayan dawakansu, amma ba sa dogara ga Mai Tsarkin nan na Isra’ila, ko ya nemi taimako daga Ubangiji.
Dunu da Idibidi sogega fidisu lama: ne ahoana, da wadela: lesi dagoi ba: mu. Ilia da Idibidi dadi gagui gilisisu bagade, hosi, sa: liode amola dadi gagui dunu, amo ili gaga: musa: dawa: lala. Be Hina Gode, Isala: ili ilia hadigi Gode, amo E da ili gaga: musa: ilia hame dawa: , amola E da ili fidima: ne Ema hame adole ba: sa.
2 Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa; ba ya janye kalmominsa. Zai yi gāba da gidan mugu, gāba da waɗanda suke taimakon masu aikata mugunta.
Hina Gode E da Hi hou dawa: E da wadela: lesisu iaha. E da wadela: i hamosu dunu amola ilia gaga: su dunu ilima se imunusa: sia: beba: le, E da se imunu.
3 Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba; dawakansu nama da jini ne ba ruhu ba. Sa’ad da Ubangiji ya miƙa hannunsa, shi da yake taimako zai yi tuntuɓe shi da aka taimaka zai fāɗi; dukansu biyu za su hallaka tare.
Idibidi dunu da Gode hame. Ilia da osobo bagade dunu fawane. Ilia hosi da hu liligi fawane, a:silibu hame. Hina Gode da hawa: hamosea, gasa bagade fi amola gasa hame fi amo ilia fidilala, amo da gilisili dafane, wadela: lesi dagoi ba: mu.
4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Kamar yadda zaki kan yi ruri babban zaki a kan abin da ya yi farauta, kuma ko da yake dukan ƙungiyar makiyaya sun taru wuri ɗaya a kansa, ba zai jijjigu ta wurin ihunsu ba ko ya damu da kiraye-kirayensu, ta haka Ubangiji Maɗaukaki zai sauko don yă yi yaƙi a kan Dutsen Sihiyona da kuma a kan ƙwanƙolinsa.
Hina Gode da nama amane sia: i, “Sibi ouligisu dunu da bagadewane wele sia: sa, be ilia da laione wa: me amo da ohe fi fane legele naha, amoga sefasimu da hamedei. Amo defele, Na, Hina Gode Bagadedafa da Saione Goumi gaga: sea, enoga Na logo hedofamu da hamedei.
5 Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama haka Ubangiji Maɗaukaki zai kiyaye Urushalima; zai kāre ta ya kuma fanshe ta, zai ‘ƙetare’ ta ya kuma kuɓutar da ita.”
Sio da ea mano gaga: ma: ne, ea bibi amo da: iya ougiaga hahadomabe, amo defele Na da Yelusaleme gaga: mu.”
6 Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.
Hina Gode da amane sia: i, “Isala: ili dunu! Dilia da Nama wadela: le hamoi amola Nama gegei. Be wali, Nama sinidigima!”
7 Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.
Eso da misunu amoga dilia da wadela: i gouli amola silifa loboga hamoi ‘gode’ liligi amo huluane galadigimu.
8 “Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba; takobi, da ba na yin mutum ba, zai cinye. Za su gudu daga takobi za a kuma sa samarinsu aikin dole.
Asilia da gegesu ganodini wadela: lesi dagoi ba: mu. Be osobo bagade dunu ilia gasaga hame. Na fawane da ili gugunufinisimu. Ilia da amo gegesuga hobeamu, amola ilia ayeligi dunu da udigili se dabe iasu hawa: hamosu dunu ba: mu.
9 Kagararsu za tă fāɗi saboda razana; da ganin matsayin yaƙin, shugabannin yaƙinsu za su firgita,” in ji Ubangiji, wanda wutarsa tana a Sihiyona, wanda matoyarsa tana a Urushalima.
Ilia hina bagade da bagadewane beda: iba: le hobeamu, amola ilia dadi gagui ouligisu dunu da beda: iba: le, ilia gegesu eso gosa: gisu huluane fisili, hobeamu.” Hina Gode (amoma dunu da Yelusaleme amo ganodini nodone sia: ne gadosa, amola Ea lalu da gobele salimusa: , nesa) E da sia: i dagoi.

< Ishaya 31 >