< Ishaya 3 >

1 Yanzu ka duba fa, Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana shirin yă ɗauke kowane tanadi da taimako daga Urushalima da Yahuda dukan tanade-tanaden abinci da kuma dukan tanade-tanaden ruwa,
Pois, eis que o Senhor, Javé dos Exércitos, retira de Jerusalém e de Judá o abastecimento e o apoio, o fornecimento total de pão, e todo o fornecimento de água;
2 jarumi, da soja, alƙali da annabi masu duba da dattijo,
o homem poderoso, o homem de guerra, o juiz, o profeta, o adivinho, o mais velho,
3 shugaban sojojin hamsin da mutum mai makami, mai ba da shawara, gwanin sarrafa abubuwa da mai gwanintan dabo.
o capitão de cinqüenta, o homem honrado, o conselheiro, o habilidoso artesão, e o feiticeiro esperto.
4 “Zan sa’yan yara su zama shugabanninsu;’yan yara kurum za su yi mulkinsu.”
Darei aos rapazes para serem seus príncipes, e as crianças devem governar sobre eles.
5 Mutane za su zalunci juna mutum da mutum, maƙwabci da maƙwabci. Yara za su rena tsofaffi, ƙasƙantacce zai rena mai daraja.
O povo será oprimido, todos por outro, e todos por seu vizinho. A criança se comportará orgulhosamente contra o velhote, e os malvados contra os honrados.
6 Mutum zai kama ɗaya daga cikin’yan’uwansa a gidan mahaifinsa ya ce, “Kana da abin sawa, ka zama shugabanmu; wannan kango kuma yă zama a ƙarƙashinka!”
De fato, um homem deve tomar posse de seu irmão na casa de seu pai, dizendo, “Você tem roupas, você é nosso governante”, e que esta ruína esteja sob sua mão”.
7 Amma a ranan nan zai tā da murya ya ce, “Ba ni ba dai. Ba ni da abinci ko abin sawa a gidana; kada ka mai da ni shugaban mutane.”
Naquele dia ele vai gritar, dizendo: “Eu não serei um curandeiro”; pois em minha casa não há nem pão nem roupa. Não me farás governar o povo”.
8 Urushalima tana tangaɗi, Yahuda yana fāɗuwa; maganganunsu da ayyukansu suna gāba da Ubangiji, suna rena ɗaukakar kasancewarsa.
Pois Jerusalém está arruinada, e Judá está caído; porque sua língua e seus feitos são contra Yahweh, para provocar os olhos de sua glória.
9 Fuskokinsu shaidu ne a kansu; suna nuna zunubinsu a fili kamar yadda Sodom ya yi; ba sa ma ɓoye shi. Kaitonsu! Sun jawo wa kansu masifa.
O olhar de seus rostos testemunha contra eles. Eles desfilam seus pecados como Sodoma. Eles não o escondem. Ai de sua alma! Pois eles trouxeram o desastre sobre si mesmos.
10 Ku faɗa wa masu adalci cewa kome zai zama musu da kyau, gama za su ji daɗin aikin da hannuwansu suka yi.
Diga aos justos que estará bem com eles, pois eles comerão o fruto de suas obras.
11 Kaiton masu mugunta! Masifa tana a kansu! Za a rama abin da hannuwansu suka yi.
Ai dos malvados! O desastre está sobre eles, pelos atos de suas mãos serão pagos a eles.
12 Matasa suna zalunta mutanena, mata suna mulki a bisansu. Ya mutanena, jagorarinku suna ɓad da ku; suna karkatar da ku daga hanya.
As para meu povo, as crianças são seus opressores, e as mulheres governam sobre eles. Meu povo, aqueles que o lideram, fazem com que você erre, e destruir o caminho de seus caminhos.
13 Ubangiji ya ɗauki mazauninsa a cikin ɗakin shari’a; ya tashi don yă shari’anta mutane.
Yahweh se levanta para lutar, e está de pé para julgar os povos.
14 Ubangiji yana shari’a da dattawa da kuma shugabannin mutanensa, “Ku ne kuka lalace gonar inabina; ganimar talakawa suna a gidajenku.
Yahweh entrará em julgamento com os anciãos de seu povo e seus líderes: “É você quem comeu a vinha. O saque dos pobres está em suas casas.
15 Ina dalilin da kuke marmatsa mutanena kuna gurgurje fuskokin talakawa?” Ni Ubangiji Maɗaukaki na faɗa.
What você quer dizer que você esmaga meu povo, e moer o rosto dos pobres...” diz o Senhor, Yahweh dos Exércitos.
16 Ubangiji ya ce, “Matan Sihiyona suna da girman kai, suna tafiya da wuya a miƙe, da idanu masu yaudara, suna takawa ɗaya-ɗaya a hankali, da mundaye a ƙafafunsu, suna cas-cas.
Moreover Yahweh disse: “Porque as filhas de Sião são arrogantes”, e caminhar com o pescoço esticado e os olhos flertados, andando daintily como eles andam, ornamentos que se agitam em seus pés;
17 Saboda haka Ubangiji zai kawo gyambuna a kawunan matan Sihiyona; Ubangiji zai sa a aske kawunansu, a bar su ƙwal.”
portanto, o Senhor traz feridas na coroa da cabeça das mulheres de Sião, e Yahweh fará seu couro cabeludo careca”.
18 A wannan rana Ubangiji zai ƙwace abin da suke taƙama da shi, mundayensu, ɗankwalin kansu da abin wuyansu,
Naquele dia o Senhor tirará a beleza de seus tornozeleiras, as fitas de cabeça, os colares crescentes,
19 ’yan kunnensu, kwandagansu da lulluɓinsu,
the os brincos, as pulseiras, os véus,
20 kitsonsu, sarƙar da suke sa wa damatsansu da ɗamararsu, kwalabai turare da layu,
os toucadores, as correntes de tornozelo, as faixas, os recipientes de perfume, os encantos,
21 da ƙawanen da suka sa a yatsotsinsu da hancinsu,
os anéis de sinalização, os anéis de nariz,
22 tufafi masu kyau, da manyan rigunansu, da mayafansu, da jakar kuɗinsu
the as túnicas finas, as capas, as capas, as bolsas,
23 da madubi, da kuma tufafin lilin da adikai, da gyale.
the os espelhos de mão, as roupas de linho fino, as tiaras e os xales.
24 A maimakon ƙanshi, wari ne za a ji; a maimakon abin ɗamara, igiya ce za a samu; a maimakon kyakkyawan gashi, sanƙo za su kasance da shi a kai; a maimakon tufafi masu kyau, za su sa tsummoki; a maimakon kyau, za su zama munana.
Acontecerá que ao invés de especiarias doces, haverá podridão; ao invés de um cinto, uma corda; em vez de cabelos bem penteados, calvície; ao invés de um manto, um uso de pano de saco; e branding ao invés de beleza.
25 Mazanku za su mutu ta wurin takobi, jarumawanku za su mutu a yaƙi.
Seus homens devem cair pela espada, e seus poderosos na guerra.
26 Ƙofofin Sihiyona za su yi makoki su kuma yi kuka; za tă zama wofi, za tă zauna a ƙasa.
Her portões devem lamentar e lamentar. Ela deve estar desolada e sentar-se no chão.

< Ishaya 3 >