< Ishaya 3 >
1 Yanzu ka duba fa, Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana shirin yă ɗauke kowane tanadi da taimako daga Urushalima da Yahuda dukan tanade-tanaden abinci da kuma dukan tanade-tanaden ruwa,
Khangelani khathesi UThixo, uThixo uSomandla usezasusa eJerusalema lelizweni lakoJuda okufunekayo losizo: konke ukudla lamanzi,
2 jarumi, da soja, alƙali da annabi masu duba da dattijo,
iqhawe lebutho, umahluleli lomphrofethi, isangoma lomuntu omdala,
3 shugaban sojojin hamsin da mutum mai makami, mai ba da shawara, gwanin sarrafa abubuwa da mai gwanintan dabo.
induna yebutho labangamatshumi amahlanu lamadoda ayizikhulu, umeluleki, ingcitshi yemisebenzi, lesanuse esihlakaniphileyo.
4 “Zan sa’yan yara su zama shugabanninsu;’yan yara kurum za su yi mulkinsu.”
“Ngizakwenza abafana babeyizikhulu zabo; abantwana nje bazababusa.”
5 Mutane za su zalunci juna mutum da mutum, maƙwabci da maƙwabci. Yara za su rena tsofaffi, ƙasƙantacce zai rena mai daraja.
Abantu bazancindezelana, umuntu avukele umuntu, umakhelwane avukele umakhelwane. Abatsha bazavukela abadala, abeyisekayo bavukele abahlonitshwa.
6 Mutum zai kama ɗaya daga cikin’yan’uwansa a gidan mahaifinsa ya ce, “Kana da abin sawa, ka zama shugabanmu; wannan kango kuma yă zama a ƙarƙashinka!”
Indoda izabamba omunye wabafowabo emzini kayise ithi, “Ulesembatho, woba ngumkhokheli wethu, inqwaba yamanxiwa le izakuba ngaphansi kombuso wakho.”
7 Amma a ranan nan zai tā da murya ya ce, “Ba ni ba dai. Ba ni da abinci ko abin sawa a gidana; kada ka mai da ni shugaban mutane.”
Kodwa ngalolosuku uzakhala athi, “Angilamasiza. Endlini yami akulakudla loba izigqoko; ungangenzi umkhokheli wabantu.”
8 Urushalima tana tangaɗi, Yahuda yana fāɗuwa; maganganunsu da ayyukansu suna gāba da Ubangiji, suna rena ɗaukakar kasancewarsa.
IJerusalema liyadiyazela, uJuda uyawa; amazwi abo lezenzo zabo kuphambene loThixo, kweyisa ubukhosi bakhe.
9 Fuskokinsu shaidu ne a kansu; suna nuna zunubinsu a fili kamar yadda Sodom ya yi; ba sa ma ɓoye shi. Kaitonsu! Sun jawo wa kansu masifa.
Ukukhangeleka kobuso babo kufakaza kubi ngabo; babukisa izono zabo njengeSodoma; kabazifihli. Maye kubo! Bazilethele incithakalo phezu kwabo.
10 Ku faɗa wa masu adalci cewa kome zai zama musu da kyau, gama za su ji daɗin aikin da hannuwansu suka yi.
Tshela abalungileyo ukuthi kuzakuba kuhle kubo, ngoba bazakholisa izithelo zezenzo zabo.
11 Kaiton masu mugunta! Masifa tana a kansu! Za a rama abin da hannuwansu suka yi.
Maye kwababi! Incithakalo isiphezu kwabo! Bazaphindiselwa ngalokho izandla zabo ezikwenzileyo.
12 Matasa suna zalunta mutanena, mata suna mulki a bisansu. Ya mutanena, jagorarinku suna ɓad da ku; suna karkatar da ku daga hanya.
Abatsha bancindezela abantu bami, abesifazane bayababusa. Awu, bantu bami, abakhokheli benu bayaliduhisa; bayaliphambula endleleni.
13 Ubangiji ya ɗauki mazauninsa a cikin ɗakin shari’a; ya tashi don yă shari’anta mutane.
UThixo uphakama ukuba afakaze indaba yakhe, uyasukuma ukuba ahlulele abantu.
14 Ubangiji yana shari’a da dattawa da kuma shugabannin mutanensa, “Ku ne kuka lalace gonar inabina; ganimar talakawa suna a gidajenku.
UThixo uqalisa ukwahlulela abadala labakhokheli babantu esithi, “Yini elitshabalalise isivini sami; elikuthumbe kubayanga kusezindlini zenu.
15 Ina dalilin da kuke marmatsa mutanena kuna gurgurje fuskokin talakawa?” Ni Ubangiji Maɗaukaki na faɗa.
Litshoni ngokuchoboza abantu bami langokuchola ubuso babayanga?” kutsho iNkosi, uThixo uSomandla.
16 Ubangiji ya ce, “Matan Sihiyona suna da girman kai, suna tafiya da wuya a miƙe, da idanu masu yaudara, suna takawa ɗaya-ɗaya a hankali, da mundaye a ƙafafunsu, suna cas-cas.
UThixo uthi, “Abesifazane baseZiyoni bayaziphakamisa, bahamba belule izintamo, behuga ngamehlo abo, begwenxeka ngamanyathelo amancane, izigqizo zikhencezela enqagaleni zabo.
17 Saboda haka Ubangiji zai kawo gyambuna a kawunan matan Sihiyona; Ubangiji zai sa a aske kawunansu, a bar su ƙwal.”
Ngakho-ke uThixo uzakwenza amakhanda abesifazane baseZiyoni abe lezilonda; uThixo uzakwenza isikhumba samakhanda abo siphuceke.”
18 A wannan rana Ubangiji zai ƙwace abin da suke taƙama da shi, mundayensu, ɗankwalin kansu da abin wuyansu,
Ngalolosuku uThixo uzahluthuna imiceciso yabo: amasongo, imincwazi, lemigaxo yentanyeni
19 ’yan kunnensu, kwandagansu da lulluɓinsu,
amacici, izigqizo lezimbombozo,
20 kitsonsu, sarƙar da suke sa wa damatsansu da ɗamararsu, kwalabai turare da layu,
amaqhiye, izigetsho lamabhanti; amambodlela amakha lezintebe,
21 da ƙawanen da suka sa a yatsotsinsu da hancinsu,
indandatho ezilophawu lamasongo empumulo,
22 tufafi masu kyau, da manyan rigunansu, da mayafansu, da jakar kuɗinsu
izembatho ezinhle lezingubo lezigqoko, izikhwama
23 da madubi, da kuma tufafin lilin da adikai, da gyale.
lezibuko, lezigqoko zelineni, imiqhele lamaveli.
24 A maimakon ƙanshi, wari ne za a ji; a maimakon abin ɗamara, igiya ce za a samu; a maimakon kyakkyawan gashi, sanƙo za su kasance da shi a kai; a maimakon tufafi masu kyau, za su sa tsummoki; a maimakon kyau, za su zama munana.
Endaweni yephunga elimnandi kuzakuba lomnuko omubi; endaweni yebhanti kuzakuba legoda, endaweni yenwele ezilungiswe kuhle kuzakuba lempabanga, endaweni yezigqoko ezinhle kuzakuba ngamasaka, endaweni yobuhle, kuzakuba lihlazo.
25 Mazanku za su mutu ta wurin takobi, jarumawanku za su mutu a yaƙi.
Amadoda akini azakuwa ngenkemba, kanjalo lamabutho akini empini.
26 Ƙofofin Sihiyona za su yi makoki su kuma yi kuka; za tă zama wofi, za tă zauna a ƙasa.
Amasango aseZiyoni azakhala alile, kuthi yona ihlale phansi ichithekile.