< Ishaya 29 >
1 Kaitonki, Ariyel, Ariyel birnin da Dawuda ya zauna! Ƙara shekara ga shekara a kuma bar shagulgulanki su yi ta kewayewa.
Hekoheko ry Ariele, ry Ariele, ty rova nitobea’ i Davide! Tovoño taoñe an-taoñe, ampitoitoio o sabadidakeo!
2 Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
Le handesako haemberañe ty Ariele, le ho fandalàñe naho firovetañe ty ao, ie hanahake Ariele amako.
3 Zan kafa sansani kewaye da ke duka; zan kewaye ki da hasumiyoyi in tasar miki da ayyukan kwantona na yaƙi.
Le ho arikatohako irehe; ho arikoboñako votre abo, hatroako ama’o ty rafi-panameañe
4 Za a ƙasƙantar da ke, za ki ƙi yin magana daga ƙasa; maganarki za tă yi ƙasa-ƙasa daga ƙura. Muryarki za tă zama kamar fatalwa daga ƙasa; daga ƙura maganarki zai fito ƙasa-ƙasa.
Le hafotsak’ ambane irehe, hisaontsy boak’an-tane ao, hirik’an-deboke itsalalampa’o ao ty hipetropetroha’o, hanahake ty feon’ angatse boak’ an-tane ao ty antseñàntseña’o, vaho higeongeoñe boak’ an-demboke ao ty filañona’o.
5 Amma abokan gābanki masu yawa za su zama kamar ƙura mai laushi, sojojinsu masu firgitarwa za su yi ta tashi kamar yayin da iska ta hura. Farat ɗaya, cikin ɗan lokaci,
Fa hanahake ty deboke mibò o rafelahi’o maroo, le hoe kafo mihofa o mampangebahebake tsifotofotoo— eka, hafetsak’ aniany, ami’ty manao zao.
6 Ubangiji Maɗaukaki zai zo da tsawa da rawar ƙasa da ƙara mai girma, da hadarin iska da guguwa da harshe na wuta mai ci.
Hitilike anahareo t’Iehovà’ i Màroy reketse hotroke naho fanginikinihañe, naho fitromoroñañe, naho tangololahy, naho tiobey vaho ty lel-afo mamorototo.
7 Sa’an nan sojojin dukan al’umman da suka yi yaƙi da Ariyel, da suka fāɗa mata da kagararta suka kuma yi mata kwanto, za su zama kamar yadda yake da mafarki, wahayi da dare,
Le ty valobohò’ o fifeheañe iaby mialy amy Arieleo, o mifandrapake ama’eo, naho o rafem-pañarikatohañe azeo, naho o mampalovilovy azeo, le hanahake ty nofy, ty aroñaroñe an-kaleñe;
8 kamar sa’ad da mai yunwa yana mafarki cewa yana cin abinci, amma sai ya farka, yunwan tana nan; kamar sa’ad da mai ƙishirwa yana mafarki cewa yana shan ruwa, amma sai ya farka yana suma, da ƙishinsa. Haka zai zama da sojoji na dukan al’ummai da suka yi yaƙi da Dutsen Sihiyona.
Le ho hambañe ami’ty saliko mañinofy, heheke t’ie mikama, f’ie tsekake, mbe mikolempa ty tro’e; naho ty fañinofisa’ ty taliñiereñe, heheke t’ie minon-drano, ie mibarakaoke hehe te mbe miheahea, tsy afake i harandrano’ey, hanahake izay ty valobohò’ o fifeheañe iaby haname i vohi-Tsioneio.
9 Ku firgita ku kuma yi mamaki, ku makance kanku ku kuma zama a makance; ku bugu, amma ba da ruwan inabi ba, ku yi tangaɗi, amma ba daga barasa ba.
Mijimejimeña naho midebedebea, migoà vaho mitambara ho fèy! jike iereo, fa tsy an-divay! mivembeñe fa tsy an-toake!
10 Ubangiji ya kawo muku barci mai nauyi, Ya rufe idanunku (annabawa); ya rufe kawunanku (masu duba).
Fa nadoa’ Iehovà ama’ areo ty fañahy mampilañake an-droro; fa nakipe’e ty fihaino’ areo, (o mpitokio); naho fa kinolopo’e ty añambone’ areo (o mpioniñeo).
11 Gare ku duk wannan wahayi ba kome ba ne sai dai maganganun da aka rufe a cikin littafi. In kuma kun ba da littafin ga wani wanda zai iya karanta, kuka kuma ce masa, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ba zan iya ba; an rufe shi.”
I hene aroñaroñey le ho ama’areo hoe tsara am-boke linite, ie atolo’areo ami’ty mahay mamaky, ami’ty hoe: Ehe, vakio toy, le hoe ty hatoi’e: Tsy mete fa linite.
12 Ko kuwa in kun ba da littafin ga wani wanda ba zai iya karantawa ba, kuka kuma ce, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ban iya karatu ba.”
Le ie atolo’areo ami’ty tsy mahay, ami’ty hoe: Vakio toy, le hanoa’e ty hoe: Tsy mahay iraho.
13 Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.
Hoe t’i Talè: Kanao mañarine ahy am-palie, ondaty retoañe naho miasy ahy am-pivimby, ie ahanka’ iareo lavits’ahy o arofo’iareoo, vaho lili’ ondaty avao ty añoha’iareo ho fañeveñañe amako;
14 Saboda haka zan firgita waɗannan mutane sau ɗaya da abubuwan banmamaki a kan abubuwan banmamaki; hikimar masu hikima za tă lalace, azancin masu azanci zai ɓace.”
Inao, hanoeko raha mampañeveñe indraike ondatio: halatsañe mahadaba; ho mongotse ty hihi’ o mahihi’ iareoo naho hikafitse ty hilala’ o mahilala’ iareoo.
15 Kaiton waɗanda suke zuwa manyan zurfafa don su ɓoye shirye-shiryensu daga Ubangiji, waɗanda suke aikinsu cikin duhu su yi tunani, “Wa yake ganinmu? Wa zai sani?”
Hankàñe amo mañetake ty fikinià’iareo laleke tsy ho oni’ Iehovào, amo mikitroke raha añ’ieñeio, naho manao ty hoe: Ia ty mahavazoho’ antika? ndra: Ia ty maharofoanañe antika?
16 Kuna birkitar abubuwa, sai ka ce an mayar da mai ginin tukwane ya zama yumɓu! Abin da aka yi zai ce wa wanda ya yi shi, “Ba shi ne ya yi ni ba”? Tukunya za tă iya ce wa mai ginin tukwane, “Ba ka san kome ba”?
Hete! akore ty hamengoha’ areo! Hasiñeñe manahake i mpanao valàñe taney hao i litsakey? hanao ty hoe amy namboatsey hao i namboareñey: Tsy ihe ty namboatse ahy. Ndra hanao amy nandrafitse azey ty hoe: Tsy mahilala irehe.
17 Cikin ɗan lokaci, za a mai da Lebanon gona mai taƙi kuma gona mai taƙi za tă zama kamar kurmi?
Tsy aniany avao hao te havalike ho tonda kobokara ty Lebanone, vaho hatao ala i teteke kobokaray?
18 A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
Amy andro zay, ho janjiñe’ o kareñeñeo ty tsara am-boke ao, le boak’ami’ty fimoromoroña’e naho ty fanalinjoña’e ao ty hahaisaha’ ty fihaino’ o feio.
19 Masu tawali’u za su sāke yin farin ciki a cikin Ubangiji; mabukata za su yi farin ciki cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Hañonjon-karebehañe am’ Iehovà o tretram-poo, naho handia taroba amy Masi’Israeley o rarake am’ondatio.
20 Masu zalunci za su ƙare, masu ba’a za su ɓace, kuma dukan waɗanda suke da ido don mugunta za su hallaka,
Fa hihelañe añe i mpitrotrofiakey, naho hijihetse i mpañìnjey, toe fonga haitoañe o mahimbam-panao ratio;
21 waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
O mampandilatse ondaty an-tsaontsy, naho mamandrike i mizaka an-dalam-beiy, vaho mikatramo ty vantañe an-dreha-borosodeo.
22 Saboda haka ga abin da Ubangiji wanda ya fanshi Ibrahim, ya ce wa gidan Yaƙub, “Ba za a ƙara kunyata Yaƙub ba; fuskokinsu kuma ba za su ƙara yanƙwanewa ba.
Aa le hoe t’Iehovà mpijebañe i Avrahame, ty amy anjomba’ Iakobey: Tsy ho salatse t’Iakobe henane zao, vaho tsy hiko-mavo i lahara’ey,
23 Sa’ad da suka ga’ya’yansu a tsakiyarsu, aikin hannuwansu, za su kiyaye sunana da tsarki; za su san tsarkin Mai Tsarkin nan na Yaƙub, za su kuma ji tsoron Allah na Isra’ila.
Ie isa’ o ana’eo o satan-tañako añivo’eo, le havahe’iereo ty añarako Eka! hiasia’ iareo i Masi’ Iakobey, vaho hañeveñe amy Andrianañahare’ Israele.
24 Su da suke marasa azanci a ruhu za su sami fahimtar; waɗanda suke gunaguni za su yarda da koyarwa.”
Le hahilala o mandilatse an-trokeo, vaho hañaom-pañanarañe o miñeoñeoñeo.