< Ishaya 29 >
1 Kaitonki, Ariyel, Ariyel birnin da Dawuda ya zauna! Ƙara shekara ga shekara a kuma bar shagulgulanki su yi ta kewayewa.
We nu sin Jerusalem, Loang lun God! We nu sin siti se David el aktuktuk we! Kowos in oru na len in akfulat ac kufwa lowos uh, tusruktu tukun yac se ku luo,
2 Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
na God El fah use ongoiya nu fin siti se su pangpang “Loang lun God.” Ac fah oasr tung ac tung tutaf, ac siti nufon sac ac fah oana sie loang afla ke srah.
3 Zan kafa sansani kewaye da ke duka; zan kewaye ki da hasumiyoyi in tasar miki da ayyukan kwantona na yaƙi.
God El ac kuhlusya siti sac, musaela nien fan we, ac mweuni ke siska nukewa.
4 Za a ƙasƙantar da ke, za ki ƙi yin magana daga ƙasa; maganarki za tă yi ƙasa-ƙasa daga ƙura. Muryarki za tă zama kamar fatalwa daga ƙasa; daga ƙura maganarki zai fito ƙasa-ƙasa.
Jerusalem el ac fah oana sie ngun su srike in kaskas ye fohk uh me, sie pusra kororak ye kutkut uh me.
5 Amma abokan gābanki masu yawa za su zama kamar ƙura mai laushi, sojojinsu masu firgitarwa za su yi ta tashi kamar yayin da iska ta hura. Farat ɗaya, cikin ɗan lokaci,
Jerusalem, mutunfacl sac nukewa su mweuni kom ac fah ukukla oana kutkut, ac un mwet mweun sulallal lalos fah sohkla oana mah pao. In kitin pacl na, ke wangin motkweya,
6 Ubangiji Maɗaukaki zai zo da tsawa da rawar ƙasa da ƙara mai girma, da hadarin iska da guguwa da harshe na wuta mai ci.
LEUM GOD Kulana El ac fah molikomla ke ku lulap lun paka ac kusrusr. El ac fah supwama pulahl, eng upa, ac e na lulap,
7 Sa’an nan sojojin dukan al’umman da suka yi yaƙi da Ariyel, da suka fāɗa mata da kagararta suka kuma yi mata kwanto, za su zama kamar yadda yake da mafarki, wahayi da dare,
na un mwet mweun lun mutunfacl su mweuni siti se pangpang Loang lun God, fah wanginla oana sie mweme, oana sie aruruma ke fong. Aok, kufwen mwe mweun ac kufwen sroasr nukewa fah wanginla.
8 kamar sa’ad da mai yunwa yana mafarki cewa yana cin abinci, amma sai ya farka, yunwan tana nan; kamar sa’ad da mai ƙishirwa yana mafarki cewa yana shan ruwa, amma sai ya farka yana suma, da ƙishinsa. Haka zai zama da sojoji na dukan al’ummai da suka yi yaƙi da Dutsen Sihiyona.
Mutunfacl nukewa ma toeni in mweuni Jerusalem ac fah oana sie mwet masrinsral su mweme mu el mongo, ac ke el ngutalik el srakna masrinsral, ku oana sie mwet su arulana malu su mweme mu el nim kof, ac ke el ngutalik paola kapinsrulyal.
9 Ku firgita ku kuma yi mamaki, ku makance kanku ku kuma zama a makance; ku bugu, amma ba da ruwan inabi ba, ku yi tangaɗi, amma ba daga barasa ba.
Oru na lalfon lowos an! Oru kowos in sulongintenna! Kowos in sruhila ac tukulkul finne wanginna wain ku mwe nim ku kowos eis!
10 Ubangiji ya kawo muku barci mai nauyi, Ya rufe idanunku (annabawa); ya rufe kawunanku (masu duba).
LEUM GOD El oru kowos in foroti, ac motul folosuwosla. Mwet palu pa atronmutun mwet uh, a God El lohsrala mutalos.
11 Gare ku duk wannan wahayi ba kome ba ne sai dai maganganun da aka rufe a cikin littafi. In kuma kun ba da littafin ga wani wanda zai iya karanta, kuka kuma ce masa, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ba zan iya ba; an rufe shi.”
Kalmen aruruma nukewa mwet palu uh liye ac fah wikinyukla nu suwos — ac fah oana sie book limlim siliyuki. Kowos fin us nu sin sie mwet su etu rit ac siyuk sel elan riti nu suwos, el ac fahk mu el tia ku mweyen siliyuki.
12 Ko kuwa in kun ba da littafin ga wani wanda ba zai iya karantawa ba, kuka kuma ce, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ban iya karatu ba.”
Kowos fin sang nu sin sie mwet su nikin rit ac siyuk elan riti nu suwos, el ac topuk mu, “Nga nikin rit.”
13 Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.
Leum El fahk, “Mwet inge fahk mu elos alu nu sik, a kas lalos wangin kalmeya, ac insialos loesla likiyu. Wangin sripen alu lalos — elos fahsrna ke ma sap ac oakwuk ma orekla sin mwet, ma elos kaliya mukena.
14 Saboda haka zan firgita waɗannan mutane sau ɗaya da abubuwan banmamaki a kan abubuwan banmamaki; hikimar masu hikima za tă lalace, azancin masu azanci zai ɓace.”
Ke ma inge nga fah aklutyalosyak ke kutu ma elos tiana motko mu ac ku in sikyak. Elos su lalmwetmet fah ekla lalfon, ac etu lalos nukewa fah wangin sripa.”
15 Kaiton waɗanda suke zuwa manyan zurfafa don su ɓoye shirye-shiryensu daga Ubangiji, waɗanda suke aikinsu cikin duhu su yi tunani, “Wa yake ganinmu? Wa zai sani?”
We nu selos su srike in okanla pwapa lalos liki LEUM GOD! Elos orala pwapa lalos in lukma ac nunku mu wangin sie fah liyalos ku etu ma elos oru.
16 Kuna birkitar abubuwa, sai ka ce an mayar da mai ginin tukwane ya zama yumɓu! Abin da aka yi zai ce wa wanda ya yi shi, “Ba shi ne ya yi ni ba”? Tukunya za tă iya ce wa mai ginin tukwane, “Ba ka san kome ba”?
Elos ekulla ma nukewa. Su kac yohk sripa uh: mwet orek ahlu ke kle, ku kle uh? Mwet se fin orala sie ma, ya ma se el orala uh ku in fahk nu sel, “Tia kom pa oreyula”? ku “Kom tia etu ma kom oru an”?
17 Cikin ɗan lokaci, za a mai da Lebanon gona mai taƙi kuma gona mai taƙi za tă zama kamar kurmi?
Oasr sie kas fahk mu, “Ac tia paht, sie insak matol ac fah ekla acn in ima, ac acn in ima fah ekla insak matol.”
18 A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
In len sac, mwet sulohngkas ac fah ku in lohng ke sie book ac ritiyuk, ac mwet kun su muta in lohsr fah ikakla mutalos ac elos ku in liye.
19 Masu tawali’u za su sāke yin farin ciki a cikin Ubangiji; mabukata za su yi farin ciki cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
LEUM GOD El ac aksasuye engan lun mwet pusisel, ac mwet sukasrup ac fah enganak sin El su mutal lun Israel.
20 Masu zalunci za su ƙare, masu ba’a za su ɓace, kuma dukan waɗanda suke da ido don mugunta za su hallaka,
Ac fah pa inge saflaiyen mwet su akkeokye mwet uh ac aklusrongtenya God. Mwet koluk nukewa ac fah kunausyukla.
21 waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
God El ac kunausla mwet su kinauk kas kikiap lain mwet suwoha, payapa elos su oru tuh in wangin kaiyuk nu sin mwet kunaus ma sap, ac elos su fahk kas kikiap in akkolukye mwet su oru ma pwaye pwanang elos tia eis nununku suwohs.
22 Saboda haka ga abin da Ubangiji wanda ya fanshi Ibrahim, ya ce wa gidan Yaƙub, “Ba za a ƙara kunyata Yaƙub ba; fuskokinsu kuma ba za su ƙara yanƙwanewa ba.
Ouinge LEUM GOD lun Israel, su molella Abraham liki mwe lokoalok nu sel, El fahk, “Mwet luk, kowos ac fah tia sifilpa aklusrongtenyeyuk, ac motowos fah tia sifil ngetnget in tonong ke mwekin.
23 Sa’ad da suka ga’ya’yansu a tsakiyarsu, aikin hannuwansu, za su kiyaye sunana da tsarki; za su san tsarkin Mai Tsarkin nan na Yaƙub, za su kuma ji tsoron Allah na Isra’ila.
Pacl se kowos liye tulik ma nga ac sot nutuwos, na kowos ac akilen lah nga God mutal lun Israel. Kowos fah akfulatyeyu ac arulana sunakinyu.
24 Su da suke marasa azanci a ruhu za su sami fahimtar; waɗanda suke gunaguni za su yarda da koyarwa.”
Mwet tafongla fah etala ma pwaye, ac elos su lungsena torkaskas ac fah engan in lutiyuk elos.”