< Ishaya 29 >
1 Kaitonki, Ariyel, Ariyel birnin da Dawuda ya zauna! Ƙara shekara ga shekara a kuma bar shagulgulanki su yi ta kewayewa.
Ariel, Ariel, inine malit, in dala maduongʼ mane Daudi odakie! Meduru dhi nyime ka utimo sewni higa ka higa.
2 Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
To kata kamano abiro monjo Ariel mi enobedi gi ywagruok kod kuyo, kendo enochalna mana ka kendo mar misango.
3 Zan kafa sansani kewaye da ke duka; zan kewaye ki da hasumiyoyi in tasar miki da ayyukan kwantona na yaƙi.
Abiro lwori koni gi koni, mi anagoni agengʼa kendo namonji gi tekona.
4 Za a ƙasƙantar da ke, za ki ƙi yin magana daga ƙasa; maganarki za tă yi ƙasa-ƙasa daga ƙura. Muryarki za tă zama kamar fatalwa daga ƙasa; daga ƙura maganarki zai fito ƙasa-ƙasa.
Nadwoki piny miwuo mana koa ei lowo; kendo wecheni nowuog mana koa ei buru. Dwondi nochal mana ka dwond jachien moa ei lowo; kendo koa ei lowo dwondi nowinji.
5 Amma abokan gābanki masu yawa za su zama kamar ƙura mai laushi, sojojinsu masu firgitarwa za su yi ta tashi kamar yayin da iska ta hura. Farat ɗaya, cikin ɗan lokaci,
To jowasiki mangʼeny nochal gi buru mayom, kendo oganda mager nochal gi mihudhwe ma yamo tero. Apoya nono, ka diemo wangʼ,
6 Ubangiji Maɗaukaki zai zo da tsawa da rawar ƙasa da ƙara mai girma, da hadarin iska da guguwa da harshe na wuta mai ci.
Jehova Nyasaye Maratego nobi gi mor polo gi yiengni mar piny kod koko maduongʼ, gi ahiti kod kalausi kendo gi mach mager.
7 Sa’an nan sojojin dukan al’umman da suka yi yaƙi da Ariyel, da suka fāɗa mata da kagararta suka kuma yi mata kwanto, za su zama kamar yadda yake da mafarki, wahayi da dare,
Eka ogendini mag pinje duto makedo gi Ariel, mamonjo kuondege motegno kendo lwore, biro chalo mana ka lek kata ka fweny mar otieno,
8 kamar sa’ad da mai yunwa yana mafarki cewa yana cin abinci, amma sai ya farka, yunwan tana nan; kamar sa’ad da mai ƙishirwa yana mafarki cewa yana shan ruwa, amma sai ya farka yana suma, da ƙishinsa. Haka zai zama da sojoji na dukan al’ummai da suka yi yaƙi da Dutsen Sihiyona.
mana ka ngʼama kech kayo to leko ni chiemo, to ka ochiewo to oyudo mana ka kech pod kaye, kendo mana kaka ngʼat ma riyo oloyo leko ni modho pi, to ka ochiewo to opodho mana piny ka riyo oloye. E kaka nobedi kuom ogendini mag pinje duto makedo gi Got Sayun.
9 Ku firgita ku kuma yi mamaki, ku makance kanku ku kuma zama a makance; ku bugu, amma ba da ruwan inabi ba, ku yi tangaɗi, amma ba daga barasa ba.
Bed mobuok kendo kiwuoro, dinuru wengeu kendo kik unen, meruru amera to ok gi divai, kendo themburu athemba to ok gi kongʼo.
10 Ubangiji ya kawo muku barci mai nauyi, Ya rufe idanunku (annabawa); ya rufe kawunanku (masu duba).
Jehova Nyasaye osekelo nindo matut kuomu, oseumo wengeu (un jonabi); kendo oseumo wiyeu (un jokor wach).
11 Gare ku duk wannan wahayi ba kome ba ne sai dai maganganun da aka rufe a cikin littafi. In kuma kun ba da littafin ga wani wanda zai iya karanta, kuka kuma ce masa, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ba zan iya ba; an rufe shi.”
Un to fwenyruokni duto nochalnu mana ka gima nono, mana ka kitabu modin gi duogo. To ka imiyo ngʼato manyalo somo, miwachone niya, “Yie isom kitabuni,” to obiro dwoko niya, “Ok anyal some nikech odine gi duogo.”
12 Ko kuwa in kun ba da littafin ga wani wanda ba zai iya karantawa ba, kuka kuma ce, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ban iya karatu ba.”
Kata ka imiyo ngʼat makia somo miwachone niya, “Yie isomna kitabuni,” to obiro dwoko niya, “Ok angʼeyo somo.”
13 Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.
Ruoth Nyasaye wacho niya: Jogi sudo ira mana gi weche manie dhogi kendo gipaka mana gi dhogi kende, to chunygi bor koda. Yo ma gilamago gin mana chike mipuonjo gi dhano.
14 Saboda haka zan firgita waɗannan mutane sau ɗaya da abubuwan banmamaki a kan abubuwan banmamaki; hikimar masu hikima za tă lalace, azancin masu azanci zai ɓace.”
Kuom mano anachak abwog chuny jogi gi masira bangʼ masira, mi rieko mar jorieko nolal kendo ngʼeyo mar joma ongʼeyo norum.
15 Kaiton waɗanda suke zuwa manyan zurfafa don su ɓoye shirye-shiryensu daga Ubangiji, waɗanda suke aikinsu cikin duhu su yi tunani, “Wa yake ganinmu? Wa zai sani?”
Ginine malit jogo maparo timo gimoro amora mondo gipandgo timbegi ne Jehova Nyasaye, ma gin joma timo timbegi e mudho ka giparo niya, “Ere ngʼama nenowa? En ngʼa mabiro ngʼeyo?”
16 Kuna birkitar abubuwa, sai ka ce an mayar da mai ginin tukwane ya zama yumɓu! Abin da aka yi zai ce wa wanda ya yi shi, “Ba shi ne ya yi ni ba”? Tukunya za tă iya ce wa mai ginin tukwane, “Ba ka san kome ba”?
Iloko gik moko ataro, mana ka gima jachwech bende chal gi lowo mochweyo! Bende gima ochwe nyalo wachone jachwechne niya, “Ne ok ichweya?” Koso agulu bende nyalo wachone jachwechne niya, “Onge gima ingʼeyo?”
17 Cikin ɗan lokaci, za a mai da Lebanon gona mai taƙi kuma gona mai taƙi za tă zama kamar kurmi?
Kuom ndalo matin kende, donge Lebanon nolok mana ka puodho momewo kendo puodho momewo nochal mana gi bungu?
18 A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
E kindeno joma itgi odino nowinj weche manie kitabu, mi joma osebedo kokuyo, kendo manie mudho mandiwa wengegi nonen.
19 Masu tawali’u za su sāke yin farin ciki a cikin Ubangiji; mabukata za su yi farin ciki cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Joma obolore nochak obed gi mor kuom Jehova Nyasaye; kendo joma ochando, bende nobed gi mor kuom Jal Maler mar Israel.
20 Masu zalunci za su ƙare, masu ba’a za su ɓace, kuma dukan waɗanda suke da ido don mugunta za su hallaka,
Joma timbegi mono nolal nono, jo-jar ji bende nolal nono, kendo jogo duto ma timbegi mono notieki;
21 waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
gin jogo machiwo neno mar miriambo mondo omi ngʼato onere ni jaketho, kendo mawuondo jangʼad bura mi omi ngʼat maonge ketho tamie adierane.
22 Saboda haka ga abin da Ubangiji wanda ya fanshi Ibrahim, ya ce wa gidan Yaƙub, “Ba za a ƙara kunyata Yaƙub ba; fuskokinsu kuma ba za su ƙara yanƙwanewa ba.
Kuom mano ma e wach ma Jehova Nyasaye, mane oreso Ibrahim wachone od Jakobo ni, Jakobo ok none wichkuot kendo; bende ok ginichak ginenre mokuyo.
23 Sa’ad da suka ga’ya’yansu a tsakiyarsu, aikin hannuwansu, za su kiyaye sunana da tsarki; za su san tsarkin Mai Tsarkin nan na Yaƙub, za su kuma ji tsoron Allah na Isra’ila.
Ka gineno nyithindgi ma tich lweta e kindgi, to gibiro rito nyinga obed maler, kendo gibiro yie kuom ler mar Jal Maler mar Jakobo, kendo gichungʼ e nyim Nyasach Israel gi luor maduongʼ.
24 Su da suke marasa azanci a ruhu za su sami fahimtar; waɗanda suke gunaguni za su yarda da koyarwa.”
Joma parogi bayo noyud rieko; kendo joma kwedo wach bende nopuonji.