< Ishaya 28 >

1 Kaito ga wannan rawani, girman kai na mashayan Efraim, ga fure mai yanƙwanewa, darajar kyansa, da aka sa a kan kwari mai ba da amfani, ga birnin nan, wadda take girman kan waɗanda aka ƙasƙantar da ruwan inabinsu!
Maye kumqhele wokuzigqaja wezidakwa zakoEfrayimi, obuhle benkazimulo yazo buliluba elibunayo, eliphezu kwekhanda lezihotsha ezivundileyo zalabo abatshaywe liwayini.
2 Duba, Ubangiji yana da wanda yake da iko da kuma ƙarfi. Kamar dutsen ƙanƙara da kuma iska mai ɓarna, kamar kwararowar ruwa da rigyawa mai kirmewa, zai jefa shi har ƙasa da ƙarfi.
Khangela, iNkosi ilaye olamandla loqinileyo, ozaphosela emhlabeni ngesandla, njengezulu lesiphepho elilesiqhotho, isiphepho esichithayo, njengempophoma yamanzi alamandla akhukhulayo.
3 Za a tattaka wannan rawani, girman kai na mashayan Efraim da ƙafa.
Umqhele wokuzigqaja wezidakwa zakoEfrayimi uzanyathelelwa phansi ngezinyawo.
4 Wannan fure mai yanƙwanewa, darajarar kyansa, da aka sa a kan kwari mai ba da amfani, zai zama kamar’ya’yan ɓaure, nunan fari, da zarar wani ya gani ya kuma tsinka, zai haɗiye shi.
Lobuhle benkazimulo yakhe, obuphezu kwekhanda lesihotsha esivunde kakhulu, buzakuba liluba elibunayo, njengesithelo esivuthwe masinyane kungakafiki ihlobo; okuthi osibonileyo asibone, sisesesandleni sakhe asiginye.
5 A wannan rana Ubangiji Maɗaukaki zai zama rawani mai daraja kyakkyawan rawani wa mutanensa da suka ragu.
Ngalolosuku iNkosi yamabandla izakuba ngumqhele wenkazimulo, lesidlodlo sobuhle kunsali yabantu bayo,
6 Zai zama ruhun adalci gare shi wanda yake zaune a kujerar shari’a, wurin samun ƙarfi ga waɗanda suka kori abokan gāban da suka fāɗa musu da yaƙi a ƙofofi.
lomoya wesahlulelo kulowo ohlalela isahlulelo, lamandla kulabo ababuyisela impi esangweni.
7 Da waɗannan kuma masu tangaɗi saboda sun sha ruwan inabi suke jiri don sun sha barasa Firistoci da annabawa suna tangaɗi saboda sun sha barasa sun kuma yi tatur da ruwan inabi; suna jiri saboda sun sha barasa, suna tangaɗi sa’ad da suke ganin wahayi, suna tuntuɓe sa’ad da suke ba da shawara.
Lalaba baduhile ngenxa yewayini, langenxa yokunathwayo okulamandla baphambukile; umpristi lomprofethi baduhile ngenxa yokunathwayo okulamandla, baginywe liwayini, baphambukile ngenxa yokunathwayo okulamandla; bayaduha embonweni, bakhubeke kusahlulelo.
8 Duk amai ya rufe teburori kuma babu wani wurin da ba a ɓata ba.
Ngoba wonke amatafula agcwele amahlanzo lokungcola, kakulandawo engangcolanga.
9 “Wane ne yake so ya koyar? Ga wa yake bayyana saƙonsa? Ga yaran da aka yaye, ga waɗanda ba a daɗe da yayewa ba ne?
Izafundisa bani ulwazi, njalo izakwenza bani aqedisise umbiko? Abalunyuliweyo echagweni, abakhunyuliweyo emabeleni.
10 Gama haka yake. Yi ka kuma yi, yi ka kuma yi, mulki a kan mulki, mulki a kan mulki; nan kaɗan, can kaɗan.”
Ngoba umthetho phezu komthetho, umthetho phezu komthetho; umzila phezu komzila, umzila phezu komzila; lapha okuncinyane, laphayana okuncinyane.
11 To da kyau, da leɓunan baƙi da ku harsunan da ba sani ba Allah zai yi magana da wannan mutane,
Ngoba ngendebe eziklolodayo langolunye ulimi izakhuluma kulababantu,
12 waɗanda zai ce, “Wannan shi ne wurin hutu, bari waɗanda suka gaji su huta”; da kuma, “Wannan shi ne wurin wartsakewa” amma sun ƙi su saurara.
eyathi kubo: Lokhu yikuphumula, phumuzani abadiniweyo; lalokhu yikuvuselela; kodwa kabathandanga ukuzwa.
13 Saboda haka fa, maganar Ubangiji gare su za tă zama, Yi ka kuma yi, yi ka kuma yi, mulki akan mulki, mulki a kan mulki; nan kaɗan, can kaɗan, domin su tafi su kuma fāɗi da baya, su ji rauni a kuma kama su da tarko, a kai su zaman bauta.
Kodwa ilizwi leNkosi lizakuba kibo ngumthetho phezu komthetho, umthetho phezu komthetho; umzila phezu komzila, umzila phezu komzila; lapha okuncinyane, laphayana okuncinyane; ukuze bahambe, bawe nyovane, bephuke, bathiywe, bathunjwe.
14 Saboda haka ku saurari maganar Ubangiji, ku masu ba’a ku da kuke mulkin wannan mutane a Urushalima.
Ngakho zwanini ilizwi leNkosi, bantu abaklolodayo, elibusa lababantu abaseJerusalema.
15 Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
Ngoba lithe: Sivumelane isivumelwano lokufa, njalo senze isivumelwano lesihogo; lapho isiswepu esiphuphumayo sisedlula, kasiyikufika kithi; ngoba senze amanga aba yisiphephelo sethu, sacatsha ngaphansi kwenkohliso. (Sheol h7585)
16 Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Duba, na kafa dutse a Sihiyona, dutsen da aka gwada, dutsen kusurwa mai daraja don tabbataccen tushe; wanda ya dogara gare shi ba zai taɓa shan kunya ba.
Ngakho itsho njalo iNkosi uJehova: Khangela, ngibeka eZiyoni ilitshe lesisekelo, ilitshe elihloliweyo, ilitshe lengonsi eliligugu, isisekelo esisekelweyo; okholwayo kayikuphangisa.
17 Zan mai da gaskiya igiyar gwaji adalci kuma ɗan katakon gwajin ginin; ƙanƙara za tă share mafakarku, ƙarya, da ruwa kuma za su mamaye maɓuyanku.
Isahlulelo laso ngizasibeka entanjeni, lokulunga entanjeni yokuqondisa; lesiqhotho sizakhukhula isiphephelo samanga; lamanzi agabhele indawo yokucatsha.
18 Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
Lesivumelwano senu lokufa sizaphela, lokuvumelana kwenu lesihogo kakuyikuma; lapho isiswepu esikhukhulayo sisedlula, khona lizanyathelelwa phansi yikho. (Sheol h7585)
19 A duk sa’ad da ya zo; ko da safiya, ko dare ko kuma da rana, zai yi ta ratsawa yana kwasanku.” Za ku zama kamar mutumin da ya zama abin karin magana,
Kusukela esikhathini sokwedlula kwaso, sizalithatha; ngoba ukusa ngokusa sizakwedlula, emini lebusuku; njalo kuzakuba ngokwesabisayo kuphela ukuqedisisa umbiko.
20 wanda ya yi ƙoƙari yă kwanta a gajeren gado, yă kuma rufa da ɗan siririn bargo.
Ngoba umbheda mfitshane kakhulu ukuthi umuntu azelule kuwo, lengubo yincinyane kakhulu ukuthi umuntu azigoqele ngayo.
21 Ubangiji zai tashi kamar yadda ya yi a Dutsen Feratsim, zai tā da kansa kamar a Kwarin Gibeyon don yă aikata aikinsa, aikinsa da ba a saba gani ba, yă kuma yi aikinsa, baƙon aikinsa.
Ngoba iNkosi izavuka njengentabeni yePerazimi, ithukuthele njengesigodini seGibeyoni, ukuze yenze umsebenzi wayo, umsebenzi wayo ongejwayelekanga, yenze isenzo sayo, isenzo sayo esingejwayelekanga.
22 Yanzu ku daina ba’arku, in ba haka ba sarƙoƙinku za su ƙara nauyi; Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, ya faɗa mini game da hallakar da aka ƙaddara a kan dukan ƙasar.
Ngakho-ke lingahleki usulu, hlezi izibopho zenu ziqiniswe; ngoba ngizwile eNkosini uJehova wamabandla ngokuqedwa okuqunywe phezu komhlaba wonke.
23 Ku saurara ku kuma ji muryata; ku kasa kunne ku kuma ji abin da na faɗa.
Bekani indlebe, lizwe ilizwi lami; lalelani lizwe inkulumo yami.
24 Sa’ad da manomi ya yi noma don shuki, yakan ci gaba da noma ne? Yakan ci gaba da sara yana yin kunyoyi a ƙasa ne?
Umlimi ulimela ukuhlanyela lonke usuku yini? Uyavula abhuqe umhlabathi wakhe yini?
25 Sa’ad da ya shirya wuri da kyau, ba yakan shuka kanumfari ya kuma yayyafa ɗaɗɗoya ba? Ba yakan shuka alkama a kunyoyinsa sha’ir a kunyoyinsa, tamba kuma a filinsa ba?
Kakunjalo yini, esewuhlelembile ubuso bawo, ukuthi aphose amafitshizi, ahlakaze ikhumini, afake phezu kwakho ingqoloyi enhle kakhulu, lebhali emisiweyo, lespelite emngceleni wakho?
26 Allahnsa ya umarce shi ya kuma koya masa hanyar da take daidai.
Ngoba uNkulunkulu wakhe uyamazisa ngendlela, amfundise.
27 Ba a bugan kanumfari da ƙaton sanda ko a yi ta jujjuye ƙafar keke a kan ɗaɗɗoya; akan buga kanumfari da siririn sanda ɗaɗɗoya kuma da tsumagiya.
Ngoba amafitshizi kawabhulwa ngobhulo, levili lenqola kaliphendulwa phezu kwekhumini; kodwa amafitshizi atshaywa ngoswazi, lekhumini ngentonga.
28 Dole a niƙa hatsi don a yi burodi; saboda haka mutum ba zai yi ta bugun alkama, har yă ɓata tsabar ba. Ya san yadda zai sussuke alkamarsa, ba tare da ya ɓata tsabarta ba.
Amabele esinkwa ayachotshozwa; ngoba kayikuhlala ewabhula kokuphela, loba ewachoboza ngevili lenqola yakhe, njalo kawachobozi ngamabhiza akhe.
29 Dukan wannan hikimar takan zo daga Ubangiji Maɗaukaki ne, shi da yake mashawarci mai banmamaki, mafifici kuma cikin hikima.
Lalokhu kuvela eNkosini yamabandla; iyamangalisa ekwelulekeni, yinkulu ekusebenzeni.

< Ishaya 28 >