< Ishaya 27 >
1 A wannan rana, Ubangiji zai yi hukunci da takobi, takobinsa mai tsanani, mai ƙarfi da kuma mai muguwar ɓarna, zai hukunta dodon ruwa macijin nan da ya kanannaɗe, dodon ruwa macijin nan mai murɗewa; zai kashe dodon nan na teku.
På den tiden skall Herren, med sitt hårda, stora och starka svärd, hemsöka Leviathan, som en raker orm är, och Leviathan, som en krokot orm är, och skall dräpa drakan i hafvena.
2 A wannan rana, “Ku rera game da gonar inabi mai ba da’ya’ya ku ce
På den tiden skall man sjunga om bästa vinsens vingård.
3 Ni, Ubangiji na lura da ita; na yi ta yin mata banruwa. Na yi tsaronta dare da rana don kada wani yă yi mata ɓarna.
Jag Herren bevarar honom, och vattnar honom i tid, att man icke skall mista hans löf; jag skall bevara honom dag och natt.
4 Ban yi fushi ba. Da a ce ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne suke kalubalanta na mana! Zan fita in yi yaƙi da su; da na sa musu wuta duka.
Gud är icke vred på mig. Ack! att jag strida måtte med tistel och törne, så ville jag till dem, och uppbränna dem alla tillsammans.
5 Ko kuma bari su zo wurina don mafaka; bari su yi sulhu da ni, I, bari su yi sulhu da ni.”
Han skall hålla mig vid magt, och skaffa mig frid; frid skall han ändå skaffa mig.
6 A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa, Isra’ila zai yi toho ya kuma yi fure ya cika dukan duniya da’ya’ya.
Det varder likväl ännu dertill kommandes, att Jacob skall rota sig, och Israel skall grönskas och blomstras, så att de skola uppfylla jordenes krets med frukt.
7 Ubangiji ya buge shi kamar yadda ya bugi waɗanda suka buge shi? An kashe shi kamar yadda aka kashe waɗanda suka kashe shi?
Varder han dock icke slagen, såsom hans fiender slå honom, och varder icke dräpen, såsom hans fiender honom dräpa;
8 Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi, da tsananin tsawa kuma ka kore shi, kamar a ranar da iskar gabas ta hura.
Utan med mått dömer du dem, och låter dem lös, sedan du dem bedröfvat hafver, med ditt hårda väder, som är med östanväder.
9 A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub, wannan kuma zai zama cikakken amfanin kau da zunubinsa. Sa’ad da ya niƙa duwatsun bagade suka zama kamar allin da aka farfashe kucu-kucu, har ba sauran ginshiƙan Ashera ko bagadan ƙona turare da za a bari a tsaye.
Derföre skall derigenom Jacobs synd återvända; och det är nyttan deraf, att hans synd borttagen varder; då han gör alla altarens stenar, såsom sönderstötta stenar, till asko, att inga lundar eller beläte nu mer blifva.
10 Birni mai katanga ya zama kufai, yasasshen mazauni, an yashe shi kamar hamada; a can’yan maruƙa suke kiwo, a can suke kwance; sun kakkaɓe rassanta ƙaf.
Ty den faste staden måste ensam varda, de sköna hus bortkastad och öfvergifne blifva, såsom en öken; så att kalfvar skola der gå i bet, och vistas der, och afbita der qvistarna.
11 Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su mata kuma su zo su yi itacen wuta da su. Gama mutane ne marar azanci; saboda haka Mahaliccinsu bai ji tausayinsu ba, Mahaliccinsu bai nuna musu jinƙai ba.
Hans qvistar skola brista sönder för torrhet, så att qvinnor skola komma och göra der eld med; ty det är ett oförståndigt folk; derföre varder ej heller förbarmandes sig öfver dem den dem gjort hafver, och den dem skapat hafver skall icke vara dem nådelig.
12 A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.
På den tiden skall Herren kasta ifrå stranden af älfvene, allt intill Egypti älf; och I, Israels barn, skolen församlade varda, den ene efter den andra.
13 Kuma a wannan rana zai busa ƙaho mai kāra sosai. Waɗanda suke mutuwa a Assuriya da kuma waɗanda aka kai zaman bauta a Masar za su zo su kuma yi wa Ubangiji sujada a dutse mai tsarki a Urushalima.
På den tiden skall man blåsa med en stor basun, så skola komma de förtappade uti Assurs land, och de fördrefne uti Egypti land, och skola tillbedja Herran, på det helga berget i Jerusalem.