< Ishaya 27 >

1 A wannan rana, Ubangiji zai yi hukunci da takobi, takobinsa mai tsanani, mai ƙarfi da kuma mai muguwar ɓarna, zai hukunta dodon ruwa macijin nan da ya kanannaɗe, dodon ruwa macijin nan mai murɗewa; zai kashe dodon nan na teku.
Na tisti dan bo Gospod s svojim bridkim, velikim in močnim mečem kaznoval leviatána in ostro kačo, celó leviatána, to sprijeno kačo in pokončal bo zmaja, ki je v morju.
2 A wannan rana, “Ku rera game da gonar inabi mai ba da’ya’ya ku ce
Na tisti dan ji pojte: »Vinograd rdečega vina.«
3 Ni, Ubangiji na lura da ita; na yi ta yin mata banruwa. Na yi tsaronta dare da rana don kada wani yă yi mata ɓarna.
Jaz, Gospod, ga varujem; vsak trenutek ga bom zalival. Da ga ne bi kdorkoli poškodoval, ga bom varoval noč in dan.
4 Ban yi fushi ba. Da a ce ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne suke kalubalanta na mana! Zan fita in yi yaƙi da su; da na sa musu wuta duka.
Razjarjenosti ni v meni. Kdo bi zoper mene v bitki postavil osat in trnje? Šel bi skoznje, skupaj bi jih požgal.
5 Ko kuma bari su zo wurina don mafaka; bari su yi sulhu da ni, I, bari su yi sulhu da ni.”
Ali pa naj se oprime moje moči, da lahko sklene mir z menoj in sklenil bo mir z menoj.
6 A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa, Isra’ila zai yi toho ya kuma yi fure ya cika dukan duniya da’ya’ya.
Tistim, ki pridejo iz Jakoba, bo povzročil, da se ukoreninijo. Izrael bo cvetel, brstel in obličje zemeljskega [kroga] bo napolnil s sadom.
7 Ubangiji ya buge shi kamar yadda ya bugi waɗanda suka buge shi? An kashe shi kamar yadda aka kashe waɗanda suka kashe shi?
Mar ga je udaril, kakor je on udaril tiste, ki so ga udarili? Mar je umorjen glede na pokol tistih, ki so umorjeni po njem?
8 Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi, da tsananin tsawa kuma ka kore shi, kamar a ranar da iskar gabas ta hura.
Po meri, ko ta poganja naprej, boš razpravljal z njim. On ustavlja njegov oster veter na dan vzhodnika.
9 A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub, wannan kuma zai zama cikakken amfanin kau da zunubinsa. Sa’ad da ya niƙa duwatsun bagade suka zama kamar allin da aka farfashe kucu-kucu, har ba sauran ginshiƙan Ashera ko bagadan ƙona turare da za a bari a tsaye.
Torej s tem bo Jakobova krivičnost očiščena in to je ves sad, da odvzame njegov greh, ko vse oltarne kamne naredi kakor apnenčaste kamne, ki so raztreščeni narazen; ašere in podobe ne bodo obstale.
10 Birni mai katanga ya zama kufai, yasasshen mazauni, an yashe shi kamar hamada; a can’yan maruƙa suke kiwo, a can suke kwance; sun kakkaɓe rassanta ƙaf.
Vendar bo obrambno mesto opustelo in prebivališče zapuščeno in opuščeno kakor divjina. Tam se bo paslo tele in tam se bo uleglo in použilo njegove mladike.
11 Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su mata kuma su zo su yi itacen wuta da su. Gama mutane ne marar azanci; saboda haka Mahaliccinsu bai ji tausayinsu ba, Mahaliccinsu bai nuna musu jinƙai ba.
Ko njegove veje ovenijo, bodo odlomljene. Prišle bodo ženske in jih zažgale. Kajti to je ljudstvo brez razumevanja, zato tisti, ki jih je naredil, ne bo imel usmiljenja do njih in kdor jih je oblikoval, jim ne bo izkazal nobene naklonjenosti.
12 A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.
Na tisti dan se bo zgodilo, da bo Gospod otepal od rečnega kanala do egiptovskega vodotoka in zbrani boste drug za drugim, oh vi, Izraelovi otroci.
13 Kuma a wannan rana zai busa ƙaho mai kāra sosai. Waɗanda suke mutuwa a Assuriya da kuma waɗanda aka kai zaman bauta a Masar za su zo su kuma yi wa Ubangiji sujada a dutse mai tsarki a Urushalima.
Na tisti dan se bo zgodilo, da bo zatrobljeno na velik šofar in prišli bodo, ki so bili pripravljeni, da se pogubijo v asirski deželi in [ki so bili] pregnanci v egiptovski deželi in oboževali bodo Gospoda na sveti gori pri Jeruzalemu.

< Ishaya 27 >