< Ishaya 27 >

1 A wannan rana, Ubangiji zai yi hukunci da takobi, takobinsa mai tsanani, mai ƙarfi da kuma mai muguwar ɓarna, zai hukunta dodon ruwa macijin nan da ya kanannaɗe, dodon ruwa macijin nan mai murɗewa; zai kashe dodon nan na teku.
In len sac LEUM GOD El ac orekmakin cutlass kulana natul in kalyael Leviathan, dragon soko ma tipirpir ac worwor, ac El ac uniya kosro sulallal lulap soko in meoa uh.
2 A wannan rana, “Ku rera game da gonar inabi mai ba da’ya’ya ku ce
In len sac LEUM GOD El fah fahk ke ima in grape kato se lal,
3 Ni, Ubangiji na lura da ita; na yi ta yin mata banruwa. Na yi tsaronta dare da rana don kada wani yă yi mata ɓarna.
“Nga liyaung ac aksroksrokye pacl nukewa. Nga liyaung na ke len ac fong, tuh in wangin mwet akkolukye.
4 Ban yi fushi ba. Da a ce ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne suke kalubalanta na mana! Zan fita in yi yaƙi da su; da na sa musu wuta duka.
Nga tila kasrkusrak ke ima grape sac. Funu oasr kokul ku mah fakfuk nga in lain, nga lukun seukak nufon.
5 Ko kuma bari su zo wurina don mafaka; bari su yi sulhu da ni, I, bari su yi sulhu da ni.”
Tusruktu mwet lokoalok lun mwet luk fin lungse nga in karinganulosyang, lela elos in tuku auliyak nu sik. Aok, lela elos in suk misla yuruk.”
6 A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa, Isra’ila zai yi toho ya kuma yi fure ya cika dukan duniya da’ya’ya.
In kutu pacl fa hsru, mwet Israel — filin tulik natul Jacob — fah okahla oana soko sak, ac elos fah fokla ac farengelik. Faclu ac fah afla ke fahko lalos.
7 Ubangiji ya buge shi kamar yadda ya bugi waɗanda suka buge shi? An kashe shi kamar yadda aka kashe waɗanda suka kashe shi?
Mwet Israel tiana kaoyeiyuk sin LEUM GOD in upa oana mwet lokoalok lalos, ac tia pac us mwet lalos tuhlac.
8 Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi, da tsananin tsawa kuma ka kore shi, kamar a ranar da iskar gabas ta hura.
LEUM GOD El kalyei mwet lal ke El supwalosla nu in ssruoh. El pokolosla ke sie eng na upa kutulap me.
9 A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub, wannan kuma zai zama cikakken amfanin kau da zunubinsa. Sa’ad da ya niƙa duwatsun bagade suka zama kamar allin da aka farfashe kucu-kucu, har ba sauran ginshiƙan Ashera ko bagadan ƙona turare da za a bari a tsaye.
Tusruktu ma koluk lun Israel ac fah tuleyukla ke pacl se na eot ke loang lun mwet pegan uh ilili nwe ke mokutkuti, ac ma sruloala ke god mutan Asherah, oayapa loang in esukak mwe keng uh, wanginla.
10 Birni mai katanga ya zama kufai, yasasshen mazauni, an yashe shi kamar hamada; a can’yan maruƙa suke kiwo, a can suke kwance; sun kakkaɓe rassanta ƙaf.
Siti ma tuh oasr pot ku we musallana oan — oana sie scn mwesis ma wangin kutena ma we. Ekla oana sie acn cow uh mongla ac mongo mah ac lesak we.
11 Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su mata kuma su zo su yi itacen wuta da su. Gama mutane ne marar azanci; saboda haka Mahaliccinsu bai ji tausayinsu ba, Mahaliccinsu bai nuna musu jinƙai ba.
Lesak uh paola ac kaptelik, na mutan uh telani mwe etong. Ke sripen wangin etauk lun mwet uh, oru God su oralosla El fah tia pakomutalos ku akkalemye pakoten lal nu selos.
12 A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.
Ke len sac, LEUM GOD El ac fah eisani mwet lal kais sie, oana ke srisrielik wheat liki kulun wheat uh, mutawauk Infacl Euphrates lac nwe sisken Egypt.
13 Kuma a wannan rana zai busa ƙaho mai kāra sosai. Waɗanda suke mutuwa a Assuriya da kuma waɗanda aka kai zaman bauta a Masar za su zo su kuma yi wa Ubangiji sujada a dutse mai tsarki a Urushalima.
In len sac, sie ukuk ac fah ukuki in folokonma mwet Israel nukewa su muta in sruoh in acn Assyria ac Egypt. Elos fah tuku ac alu nu sin LEUM GOD in Jerusalem, fin eol mutal sel.

< Ishaya 27 >