< Ishaya 25 >
1 Ya Ubangiji, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka, gama cikin cikakken aminci ka yi abubuwa masu banmamaki, abubuwan da aka shirya tun da.
LEUM GOD, kom God luk; Nga fah akfulatye kom ac kaksakin Inem. Kom orala ma usrnguk; Ac kom oaru na in akfahsrye Ma kom lumahla in pacl oemeet ah.
2 Ka mai da birnin tsibin tarkace, ka lalatar da gari mai katanga, birnin baƙi mai ƙarfi, ta ɓace; ba za a ƙara gina ta ba.
Kom ekulla siti uh in oanna sruala, Ac kom kunausla pot ku we. Inkul fulat sin tokosra ma mwet lokoalok lasr musaela Wanginla. Ac fah tia sifil musaiyuk.
3 Saboda haka mutane masu ƙarfi za su girmama ka; biranen mugayen al’ummai za su ji tsoronka.
Mwet in mutunfacl kulana fah kaksakin kom; Mutunfacl sulallal nukewa ac fah sangeng sum.
4 Kai ka zama mafakar matalauta, mafaka don mabukata cikin damuwa, wurin ɓuya daga hadari, inuwa kuma daga zafin rana. Gama numfashin mugaye yana kamar da hadari mai bugun bango
Mwet sukasrup ac mwet mukaimtal elos kaing nu yurum Ac elos moulla in pacl in ongoiya. Kom sang nu selos acn in wikla ke pacl in paka, Ac acn lul ke pacl fol. Mwet sulallal elos anwuk oana ke eng upa uh fungulya pesinka,
5 kuma kamar zafin hamada. Ka kwantar da hayaniyar baƙi; kamar yadda inuwar girgije kan rage zafin rana, haka ake kwantar da waƙar mugaye.
Oana fol upa lun faht yen mwesis. A Kom, LEUM GOD, kom akmisyela wohwon lun mwet lokoalok lasr; Kom sikulya sasa lun mwet sulallal, Oana ke sie pukunyeng akoyohuye sie len fol.
6 A kan wannan dutse Ubangiji Maɗaukaki zai shirya bikin abinci mai kyau don dukan mutane, liyafar ajiyayyen ruwan inabi da nama mafi kyau da ruwan inabi mafi kyau.
In acn se inge, fin Eol Zion, LEUM GOD Kulana El fah akola sie kufwa nu sin mutanfahl nukewa faclu — sie kufwa ke mwe mongo na yuyu ac wain na wowo.
7 A wannan dutse zai kawar da baƙin cikin da ya lulluɓe dukan mutane, ƙyallen da ya rufe dukan al’ummai;
El fah sa na moklela pukunyeng in asor su sunya mutunfacl nukewa.
8 zai haɗiye mutuwa har abada. Ubangiji Mai Iko Duka zai share hawaye daga dukan fuskoki; zai kawar da kunyar mutanensa daga dukan duniya. Ubangiji ne ya faɗa.
LEUM GOD Fulatlana El fah kunausla misa nwe tok! El ac fah eela sroninmuta liki mutun mwet nukewa, ac usla mwe mwekin ma mwet lal keok kac yen nukewa faclu. LEUM GOD sifacna pa fahk ma inge.
9 A wannan rana za su ce, “Tabbatacce wannan shi ne Allah; mun dogara a gare shi, ya kuma cece mu. Wannan shi ne Ubangiji, mun dogara a gare shi; bari mu yi murna mu kuma yi farin ciki a cikin cetonsa.”
Pacl se ma inge ac sikyak uh, mwet nukewa fah fahk, “El inge God lasr! Kut filiya lulalfongi lasr in El, ac El molikutla. El pa LEUM GOD! Kut filiya lulalfongi lasr in El, ac inge kut engan ac insewowo mweyen El molikutla.”
10 Hannun Ubangiji zai zauna a kan wannan dutse; amma za a tattake Mowab a ƙarƙashinsa kamar yadda ake tattaka kara a cikin taki.
LEUM GOD El fah loangela Eol Zion, tusruktu mwet Moab ac fah futungyuki oana ke mah pao uh lolongyuki ke fohkon cow uh.
11 Za su buɗe hannuwansa a cikinsa, yadda mai iyo kan buɗe hannuwansa don yă yi iyo. Allah ya ƙasƙantar da girmankansu duk da wayon hannuwansu.
Elos ac fah asroela paolos oana elos in srike in kofkof, tusruktu God El ac akmwekinyalos, na paolos ac totola ac tili, tia ku in oru kutena ma.
12 Zai rurrushe manyan katangar kagaru ya kuma ƙasƙantar da su; zai rushe su har ƙasa, su zama ƙura.
El ac fah kunausla pot ku ac fulat lun Moab ac rakinya nu infohk uh.