< Ishaya 23 >

1 Abin da Allah ya faɗa game da Taya. Ku yi kuka mai zafi, ya jiragen ruwan Tarshish! Gama an hallaka Taya aka kuma bar su babu gida ko tasha. Daga ƙasar Saifurus magana ta zo musu.
Detta är tungen öfver Tyro: Jämrer eder, I skepp på hafvena; ty det är förstördt, så att der är intet hus, ej heller far någor dit; utu det land Chittim skola de varda dess var.
2 Ku yi shiru, ku mutanen tsibiri da ku’yan kasuwan Sidon waɗanda masu ciniki a teku suka azurta.
Öarnas inbyggare äro stilla vordne; de köpmän af Zidon, som till sjös foro, uppfyllde dig.
3 A manyan ruwaye hatsin Shihor suka iso; girbin Nilu ne kuɗin shiga na Taya ta kuma zama kasuwar al’ummai.
Och allahanda frukt, som växer vid Zihor, och säd vid älfvena, det förde man derin öfver stor vatten; och du vast Hedningarnas stapol vorden.
4 Ki ji kunya, ya ke Sidon, da ke kuma, kagarar teku, gama teku ya yi magana ya ce, “Ban taɓa naƙuda ba balle in haifi’ya’ya; ban taɓa goyon’ya’ya maza ba balle in reno’ya’ya mata.”
Du må väl förskräckas, Zidon; ty hafvet, ja, den fastesta vid hafvet säger: Jag är intet hafvandes, jag föder intet, så uppföder jag ock inga ynglingar, och uppfostrar inga jungfrur.
5 Sa’ad da magana ta kai Masar, za su razana da jin labari daga Taya.
Såsom man förskräcktes, då man hörde om Egypten, så skall man ock förskräckas, då man får höra om Tyro.
6 Ku haye zuwa Tarshish; ku yi kuka mai zafi, ku mutanen tsibiri.
Farer till sjös, jämrer eder, I som bon på öarna.
7 Wannan ce birnin murnanku, birnin nan na tun dā wadda ƙafafunta suka kai ta zama a ƙasashe masu nesa?
Är icke detta eder glädjestad, den sig berömmer af sinom stora ålder? Hans fötter skola föra honom långan väg bort till att vandra.
8 Wane ne ya ƙulla wannan a kan Taya ita da take ba da rawanin sarauta, wadda’yan kasuwanta sarakuna ne, wadda masu cinikinta sanannu ne a duniya?
Ho hade det betänkt, att thy krönta Tyro skulle så gå, efter dess köpmän äro Förstar, och dess krämare de härligaste i landena?
9 Ubangiji Maɗaukaki ya ƙulla shi, don yă kawo ƙarshen girman kan dukan darajarta ya kuma ƙasƙantar da dukan waɗanda suke sanannu a duniya.
Herren Zebaoth hafver det så betänkt, på det han skall försvaga allt prål i den lustiga staden, och förakteliga göra alla de härliga i landena.
10 Ki nome ƙasarki har zuwa wajen Nilu, Ya Diyar Tarshish, gama ba ki da tashan jirgin ruwa kuma.
Far igenom ditt land, såsom en ström, du hafsens dotter; der är intet bälte mer.
11 Ubangiji ya miƙa hannunsa a bisa teku ya kuma sa mulkokinsa suka yi rawar jiki. Ya ba da umarni game da Funisiya cewa a hallaka kagararta.
Han uträcker sina hand öfver hafvet, och förskräcker Konungarike; Herren bjuder öfver Canaan, till att förgöra hans mägtiga;
12 Ya ce, “Ba za ki ƙara yin murna ba, Ya ke Budurwa Diyar Sidon, yanzu da kike ragargajiya! “Tashi, ki ƙetare zuwa Saifurus; a can ɗin ma ba za ki huta ba.”
Och säger: Du skall icke mer glad vara, du beskämda Zidons dotter; o Chittim, statt upp, och far din väg, ty du skall icke blifva der;
13 Dubi ƙasar Babiloniyawa, wannan mutanen da yanzu ba su da wani amfani! Assuriyawa sun mai da ita wurin zaman halittun hamada; sun gina hasumiyoyin kwanto, suka ragargaza kagararta ƙaf suka mai da ita kango.
Utan i de Chaldeers land, det intet folk var; utan Assur hafver det uppbyggt för skepp, och upprest der fast torn, och uppbyggt palats; och är likväl förstörd.
14 Ku yi kuka mai zafi, ku jiragen ruwan Tarshish; an rurrushe kagararku!
Jämrer eder, I skepp på hafvena; ty edor magt är omintet.
15 A wannan lokaci za a manta da Taya har shekaru saba’in, tsawon rayuwar sarki. Amma a ƙarshen waɗannan shekaru saba’in, zai zama wa Taya kamar yadda yake a waƙar karuwa cewa,
På den tiden skall Tyrus förgäten varda i sjutio år, så länge en Konung lefva må; men efter sjutio år skall man sjunga en skökoviso om Tyro:
16 “Ɗauki garaya, ki ratsa birni, Ya ke karuwar da aka manta da ita; kaɗa garaya da kyau, ki rera waƙoƙi masu yawa, saboda a tuna da ke.”
Tag harpona, gack omkring i staden, du förglömda, sköka, spela fast på strängaspel, och sjung trösteliga, att man må åter tänka uppå dig.
17 A ƙarshen shekaru saba’in, Ubangiji zai magance Taya. Za tă koma ga aikinta na karuwanci za tă kuma yi kasuwancinta da dukan mulkokin duniya.
Ty efter sjutio år skall Herren besöka Tyrum, att han skall åter komma till sin skökolön, och bedrifva boleri med all Konungarike på jordene.
18 Duk da haka za a keɓe ribarta da kuɗin shigarta wa Ubangiji; ba za a yi ajiyarsu ko a ɓoye su. Ribarta za tă tafi ga waɗanda suke yi wa Ubangiji sujada, don su sami yalwataccen abinci da tufafi masu kyau.
Men hans köpmanshandel och skökolön skall varda helig Herranom; man varder det icke församlande för en skatt, ej heller fördöljande; utan de som för Herranom bo, skola hafva hans köpmansgods, att de skola deraf äta, och mätte varda, och väl klädde vara.

< Ishaya 23 >