< Ishaya 21 >

1 Abin da Allah ya faɗa game da Hamada da take kusa da Teku. Kamar guguwa mai share cikin ƙasar kudu, mai hari ya zo daga hamada, daga ƙasar mai banrazana.
Tuithim ah khosoek lamloh cangpalam bangla tinghil tih, khohmuen lamloh a rhih om neh aka pawk, tuipuei khosoek kah olrhuh.
2 An nuna mini mugun wahayi, mai bashewa ya bashe, mai washewa ya washe. Elam, ki yi yaƙi! Mediya, ki yi kwanto! Zan kawo ƙarshen dukan nishe-nishen da ta jawo.
Kai taengah mangthui neh mangkhak la ha puen. Hnukpoh long tah hnukpoh coeng tih rhoelrhak long khaw rhoelrhak coeng. Elam te paan laeh, Madai te dum laeh. A hueinah boeih te ka duem sak ni.
3 Game da wannan jikina yana ciwo, zafi ya kama ni, kamar na mace mai naƙuda; na razana game da abin da na ji, na yi mamakin abin da na gani.
Te dongah ka cinghen he tloh kah a thueknah khaw cung coeng. Ca om vaengkah a tloh bangla kai n'tuuk. Ka yaak nen khaw ka paihaeh tih ka hmuh nawn khaw ka let coeng.
4 Gabana tana ta fāɗuwa, tsoro ya sa ina rawan jiki; hasken da nake marmari ya zo da razana gare ni.
Tuennah loh kai n'let sak tih ka thinko ah kho a hmang. Ka huengaihnah hlaemhmah te kai ham tah thuennah la poeh.
5 Sun shirya teburori, sun shimfiɗa dardumai, sun ci, sun sha! Tashi, ku hafsoshi, sa mai a garkuwoyi!
Caboei te a tloeng. Tlak te doh saeh, mangpa rhoek te ca saeh, o saeh lamtah thoo saeh. photling te koelh saeh.
6 Ga abin da mai girma ya ce mini, “Tafi, ka sa mai tsaro ka kuma sa ya ba da rahoton abin da ya gani.
Te dongah Boeipa loh kai taengah, “Cet laeh, rhaltawt te pai saeh lamtah a hmuh te ha puen saeh,” a ti.
7 Sa’ad da ya ga kekunan yaƙi tare da ƙungiyoyin dawakai, mahaya a kan jakuna, ko mahaya a kan raƙuma, to, fa ya zauna a faɗake, ya kintsa sosai.”
Leng, marhang caem tarhoi, laak leng, kalauk leng a hmuh vaengah a hnatungnah a yet neh a hnatungnah te hnatung saeh.
8 Mai tsaron kuma ya yi ihu, “Kowace rana, ranka yă daɗe, nakan tsaya a hasumiyar tsaro; kowane dare nakan tsaya a wurin aikina.
Te phoeiah rhaltoengim kah sathueng loh, “Ka boeipa, kai khothaih puet ka pai tih ka mueitung dongah khoyin puet ka pai bal.
9 Duba, ga wani mutum tafe a keken yaƙin tare da ƙungiyar dawakai. Ya kuma mayar da amsa, ‘Babilon ta fāɗi, ta fāɗi! Dukan siffofin allolinta kwance a ragargaje a ƙasa!’”
Tedae marhang caem tarhoi kah hlang te leng neh ha pawk coeng he,” tila pang. Te phoeiah a doo tih, “Cungku coeng, Babylon neh a pathen mueidaep tah boeih cungku coeng tih diklai dongah phaeng rhek coeng.
10 Ya mutanena, an ragargaje ku a masussuka, na faɗa muku abin da na ji daga Ubangiji Maɗaukaki, daga Allah na Isra’ila.
Ka cangtil neh ka cangtilhmuen kah ka ca taengah Israel Pathen caempuei BOEIPA taeng lamkah ka yaak te ni nangmih taengah ka puen.
11 Abin da Allah ya faɗa game da Duma, Wani ya kira ni daga Seyir, “Mai tsaro, me ya rage a daren? Mai tsaro, me ya rage a daren?”
Seir lamloh kai aka khue Dumah olrhuh loh, “Khoyin kah aka tawt khaw melae? khoyin kah aka tawt khaw balae? a ti.
12 Mai tsaro ya amsa, “Safiya ta gabato, haka kuma dare. In za ka yi tambaya, to, yi tambaya; sai ka sāke zuwa, ka tambaya.”
Aka tawt loh, “Mincang halo tih hlaemmuei ah na yam khaw na yam vetih na lo khaw na lo uh aih sue,” a ti.
13 Abin da Allah ya faɗa game da Arabiya. Ku ayarin Dedanawa, ku da kuka sauka a jejin Arabiya,
Arabia ham olrhuh, Arabia duup ah naka rhaeh Dedanim lambong rhoek.
14 ku kawo ruwa don ƙishirwa; ku da kuke zama a Tema, ku kawo abinci don masu gudun hijira.
Tuihalh doe ham te Tema kho kah khosa rhoek loh tui hang khuen saeh, amah buh neh aka doe rhoek khaw yong coeng.
15 Sun gudu daga takobi, daga takobin da aka janye, daga bakan da aka tanƙware da kuma daga zafin yaƙi.
cunghang taeng lamloh, cunghang aka bong mikhmuh lamloh, lii aka phu kah mikhmuh lamloh, caemtloek hnorhih kah mikhmuh lamloh yong uh.
16 Ga abin da mai girma ya ce mini, “Cikin shekara ɗaya, kamar yadda bawan da aka bautar da shi bisa ga yarjejjeniya zai lissafta, dukan sojojin Kedar za su zo ga ƙarshe.
Te dongah Boeipa loh kai taengah, “Kum khat khuiah kutloh kum kah bangla om vetih Kedar kah a thangpomnah khaw boeih bawt ni.
17 Waɗanda suka yi rai na maharba, jarumawan Kedar, za su zama kaɗan.” Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa.
Kedar ca khuikah hlangrhalh lii pom te amah tarhing ah aka sueng khaw Israel Pathen Yahovah loh a thui coeng dongah polpai uh ni,” a ti.

< Ishaya 21 >