< Ishaya 20 >

1 A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
Того року, коли Тартан прийшов до Ашдоду, як його послав був Сарґон, цар асирійський, і він воював був з Ашдодом і здобув його,
2 a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
того ча́су казав був Господь через Ісаю, Амосового сина, говорячи: „Іди, і розв'я́жеш вере́ту з-над сте́гон своїх, і здіймеш взуття́ зо своєї ноги!“І він зробив так, — ходив наги́й та бо́сий.
3 Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
І Господь говорив: „Як ходив Мій раб Ісая нагий та босий три роки, — це ознака та чудо про Єгипет та про Етіопію, —
4 haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
так поведе́ цар асирійський полоне́них Єгипту й вигна́нців Етіопії, юнакі́в та стари́х, нагих та босих, навіть з озадком відкритим. Сором Єгипту!
5 Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
І будуть збентеже́ні та засоро́млені за Етіопію, куди зве́рнений зір їхній, та за Єгипет, їхню пишноту́.
6 A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”
І скаже того дня мешка́нець того побережжя: Оце таке місце, куди зве́рнений зір наш, куди ми втікали за поміччю, щоб урятуватися перед асирійським царем. І я́к ми втечемо?“

< Ishaya 20 >