< Ishaya 20 >

1 A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
Roku, którego Tartan przyciągnął do Azotu, posłany będąc od Sargona, króla Assyryjskiego, i walczył przeciw Azotowi, i dobył go;
2 a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
Onegoż czasu rzekł Pan przez Izajasza, syna Amosowego, mówiąc: Idź, a rozwiąż wór z biódr twoich, a bóty twoje zzuj z nóg twoich; i uczynił tak, i chodził nago i boso.
3 Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
I rzekł Pan: Jako chodzi sługa mój Izajasz nago i boso, na znak i na cud tego, co się ma stać trzeciego roku Egiptowi i Murzyńskiej ziemi:
4 haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
Tak powiedzie król Assyryjski więźniów Egipskich, i pojmanych Murzyńskich, młodych i starych, nagich i bosych, z obnażonemi zadkami na hańbę Egipczyków.
5 Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
I przelękną się, i wstydzić się będą za Murzynów, na których się oglądali, i za Egipczanów, z których się chlubili.
6 A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”
Tedy rzecze dnia onego obywatel tej wyspy: Oto toć jest ucieczka nasza, do którejśmy uciekali o pomoc, abyśmy wyswobodzeni byli z mocy króla Assyryjskiego; jakożbyśmy tedy ujść mogli?

< Ishaya 20 >