< Ishaya 2 >
1 Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.
Lokhu yikho okwabonwa ngu-Isaya indodana ka-Amozi mayelana loJuda leJerusalema:
2 A kwanaki masu zuwa za a kafa dutsen haikalin Ubangiji a matsayin babba cikin duwatsu; za a daga shi bisa tuddai, kuma dukan al’ummai za su bumbunto zuwa gare shi.
Ngezinsuku zokucina intaba yethempeli likaThixo izamiswa njengenhloko phakathi kwezintaba; izaphakanyiselwa phezu kwezintaba njalo izizwe zonke zizabekelela zisiya kuyo.
3 Mutane da yawa za su zo su ce, “Ku zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaƙub. Zai koya mana hanyoyinsa, domin mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.” Dokar za tă fito daga Sihiyona, maganar Ubangiji daga Urushalima.
Abantu abanengi bazakuza bathi, “Wozani siye phezu kwentaba kaThixo, siye ethempelini likaNkulunkulu kaJakhobe. Uzasifundisa izindlela zakhe, ukuze sihambe emikhondweni yakhe.” Umthetho uzavela eZiyoni, ilizwi likaThixo livele eJerusalema.
4 Zai shari’anta tsakanin al’ummai zai kuma sulhunta faɗar mutane masu yawa. Za su mai da takubansu su zama garemani māsunsu su zama wuƙaƙen askin itatuwa. Al’umma ba za tă ƙara ɗauki takobi a kan al’umma ba, ba kuwa za su ƙara yin horarwar yaƙi.
Uzakwahlulela phakathi kwezizwe, alamule ingxabano zabantu abanengi. Bazakhanda izinkemba zabo zibe yimihlathi yamakhuba, lemikhonto yabo ibe ngamahloka okuthena izihlahla. Isizwe asiyikuhlomela isizwe ngenkemba loba sifundele ukulwa impi futhi.
5 Ki zo, ya gidan Yaƙub, bari mu yi tafiya a hasken Ubangiji.
Woza, ndlu kaJakhobe, kasihambe ekukhanyeni kukaThixo.
6 Ka rabu da mutanenka, gidan Yaƙub. Sun cika da ayyukan sihiri da aka kawo daga Gabas; suna yin duba kamar Filistiyawa suna tafa hannuwa tare da marasa sanin Allah.
Wena, Thixo, usubalahlile abantu bakho, isizukulwane sikaJakhobe. Bagcwele ukholo oluyize lwaseMpumalanga benza lemisebenzi yobungoma njengamaFilisti, njalo babambana izandla labangakholwayo.
7 Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya; dukiyarsu kuma ba iyaka. Ƙasarsu ta cika da dawakai; kekunan yaƙinsu kuma ba iyaka.
Ilizwe labo ligcwele isiliva legolide; inotho yabo ayilakuphela. Ilizwe labo ligcwele amabhiza; izinqola zabo zempi kazipheli.
8 Ƙasarsu ta cika da gumaka; sukan rusuna ga aikin hannuwansu, ga abin da yatsotsinsu suka yi.
Ilizwe labo ligcwele izithombe; bakhothamela umsebenzi wezandla zabo, lakulokho okwenziwa yiminwe yabo.
9 Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
Ngakho abantu bazakwehliselwa phansi bonke bazehliswa ungabathetheleli.
10 Ku tafi cikin duwatsu, ku ɓuya cikin ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa!
Ngenani ezimbalwini zamatshe lasemhlabathini, licatshele ukwesabeka kukaThixo lenkazimulo yobukhosi bakhe!
11 Za a ƙasƙantar da mai girman kai za a kuma lalatar da fariyar masu ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana.
Amehlo omuntu oziphakamisayo azathotshiswa, lokuziphakamisa kwabantu kwehliselwe phansi; uThixo kuphela nguye ozaphakanyiswa ngalolosuku.
12 Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye domin dukan masu girman kai da masu fariya domin dukan waɗanda aka ɗaukaka (zai kuwa ƙasƙantar da su),
UThixo uSomandla ulosuku alubekele bonke abazazigqajayo labazikhukhumezayo; lakho konke okuphakemeyo (kuzathotshiswa),
13 domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya, da kuma dukan itatuwan oak na Bashan,
olwazo zonke izihlahla zemisedari zaseLebhanoni ezinde leziphakemeyo, lazozonke izihlahla zomʼOkhi zaseBhashani,
14 domin dukan dogayen duwatsu da kuma tuddai masu tsayi,
olwazo zonke izintaba ezindekazi lamaqaqa wonke aphakemeyo,
15 domin kowace doguwar hasumiya da kowace katanga mai ƙarfi,
olwayo yonke imiphotshongo ephakemeyo layo yonke imiduli eyinqaba,
16 domin kowane jirgin ruwan kasuwanci da kuma jirgi mafi girma mafi kyau.
olwemikhumbi yonke yaseThashishi layo yonke imikolo emihle.
17 Za a jawo mai girman kai ƙasa a kuma ƙasƙantar da mai ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana,
Ukuziphakamisa kwabantu kuzakwehliselwa phansi, ukuzazisa kwabantu kuthobekiswe; uThixo kuphela nguye ozadunyiswa ngalolosuku,
18 za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
izithombe zizanyamalala zithi nya.
19 Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma ramummuka a ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Abantu bazabalekela ezimbalwini zamatshe lasemilindini emhlabathini bebalekela ukwesabeka kukaThixo lenkazimulo yobukhosi bakhe lapho ephakama ukuba anyikinye umhlaba.
20 A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
Ngalolosuku abantu bazazilahlela emvukuzaneni lakubomalulwane izithombe zabo zesiliva lezegolide abazenzela ukuba bazikhonze.
21 Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma zuwa tsagaggun duwatsu daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Bazabalekela ezimbalwini zamatshe lasezingoxweni zamawa bebalekela ukwesabeka kukaThixo lenkazimulo yobukhosi bakhe, lapho ephakama ukuba anyikinye umhlaba.
22 Ku daina dogara ga mutum, wanda numfashi ne kawai yake da shi a hancinsa. Wace daraja gare shi?
Yekelani ukwethemba umuntu olomphefumulo nje kuphela emakhaleni akhe. Ngoba uyini yena na?