< Ishaya 2 >

1 Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.
This is the message that [Yahweh showed me in a vision], concerning Jerusalem and [the rest of] Judea:
2 A kwanaki masu zuwa za a kafa dutsen haikalin Ubangiji a matsayin babba cikin duwatsu; za a daga shi bisa tuddai, kuma dukan al’ummai za su bumbunto zuwa gare shi.
[I saw that] in the future, the hill on which Yahweh’s temple is built will be the most important place on the earth; it will be [as though it is] the highest mountain, [as though] it has been raised up above all other hills; and people from all over the world will come there.
3 Mutane da yawa za su zo su ce, “Ku zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaƙub. Zai koya mana hanyoyinsa, domin mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.” Dokar za tă fito daga Sihiyona, maganar Ubangiji daga Urushalima.
People from many people-groups will say [to each other], “Come, let’s go up to the hill, to the temple of Yahweh, to worship the God whom Jacob [worshiped]. [There] Yahweh will teach us what he [desires us to know], in order that our behavior will [please] him. His teaching will be given [to us] in Jerusalem, and [we will take] his message from Jerusalem [to other places/nations].
4 Zai shari’anta tsakanin al’ummai zai kuma sulhunta faɗar mutane masu yawa. Za su mai da takubansu su zama garemani māsunsu su zama wuƙaƙen askin itatuwa. Al’umma ba za tă ƙara ɗauki takobi a kan al’umma ba, ba kuwa za su ƙara yin horarwar yaƙi.
Yahweh will listen to the disputes between nations and he will settle their arguments. [Then, instead of fighting against each other], they will hammer their swords into plow blades, and they will hammer their spears into pruning knives. [The armies of] nations will no longer fight against each other, and they will not [even] train men to fight in battles/wars.”
5 Ki zo, ya gidan Yaƙub, bari mu yi tafiya a hasken Ubangiji.
You Israeli people, let’s walk in the light [MET] that comes from Yahweh!
6 Ka rabu da mutanenka, gidan Yaƙub. Sun cika da ayyukan sihiri da aka kawo daga Gabas; suna yin duba kamar Filistiyawa suna tafa hannuwa tare da marasa sanin Allah.
[Yahweh, ] you have abandoned [us] your people who are descendants of Jacob, because everywhere your people practice the customs of people who live east [of Israel]. Your people also perform rituals to find out what will happen in the future, like the people in Philistia do. They make agreements/treaties with (pagans/people who do not know you).
7 Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya; dukiyarsu kuma ba iyaka. Ƙasarsu ta cika da dawakai; kekunan yaƙinsu kuma ba iyaka.
Israel is full of silver and gold; there are very many (treasures/valuable things) here. The land is full of war horses and war chariots.
8 Ƙasarsu ta cika da gumaka; sukan rusuna ga aikin hannuwansu, ga abin da yatsotsinsu suka yi.
[But] the land is [also] full of idols; the people worship things that they have made with their own hands.
9 Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
So now they will be humbled and they will be caused to become disgraced— Yahweh, do not forgive them!
10 Ku tafi cikin duwatsu, ku ɓuya cikin ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa!
All you people should crawl into [the caves in] the rock cliffs! You should hide [in pits/holes] in the ground because of being afraid of Yahweh and of his glorious and awesome power.
11 Za a ƙasƙantar da mai girman kai za a kuma lalatar da fariyar masu ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana.
Yahweh will cause you people to no longer be arrogant, and he will stop you from being proud. Only Yahweh will be praised/honored on that day.
12 Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye domin dukan masu girman kai da masu fariya domin dukan waɗanda aka ɗaukaka (zai kuwa ƙasƙantar da su),
The Commander of the armies of angels has chosen a day when [he will judge] those who are proud, every one of them [DOU], and he will humble them.
13 domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya, da kuma dukan itatuwan oak na Bashan,
[He will get rid of all those who think they should be admired like] [MET] the tall cedar trees in Lebanon, and [like] all the great oak trees in the Bashan [region].
14 domin dukan dogayen duwatsu da kuma tuddai masu tsayi,
He will [get rid of all those who think they are as great as] [MET] all the high hills and even the high mountains.
15 domin kowace doguwar hasumiya da kowace katanga mai ƙarfi,
He will [get rid of all those who think that they are] high towers and high strong walls [inside of or behind which they will be safe].
16 domin kowane jirgin ruwan kasuwanci da kuma jirgi mafi girma mafi kyau.
He will destroy all [those who are rich because they own] big ships that carry goods [to other countries] and [they own other] beautiful ships.
17 Za a jawo mai girman kai ƙasa a kuma ƙasƙantar da mai ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana,
He will cause people to no longer be arrogant and he will cause them to stop being proud. Only Yahweh will be praised/honored on that day.
18 za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
All idols will (disappear/be destroyed).
19 Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma ramummuka a ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
When Yahweh comes to shake/terrify the people on the earth, they will run to hide in caves in rock cliffs and in holes/pits in the ground, because of being afraid of Yahweh and of his glorious and awesome power.
20 A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
On that day, people will get rid of all their gold and silver idols that they made to worship, and they will throw them to the bats and rats.
21 Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma zuwa tsagaggun duwatsu daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Then they will crawl into caves and hide in the crags in the cliffs. [They will do that to escape from] the dreadful [punishments] that Yahweh will cause them to endure, from [what he will do because] he is glorious and awesome, when he comes to shake/terrify the people on the earth.
22 Ku daina dogara ga mutum, wanda numfashi ne kawai yake da shi a hancinsa. Wace daraja gare shi?
[So, ] do not trust that people [will save you], because people are [as powerless as] [MET] their own breath. People certainly cannot help you [RHQ]!

< Ishaya 2 >