< Ishaya 2 >
1 Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.
Dette er det Ord, som Esajas, Amoz's Søn, saa om Juda og Jerusalem.
2 A kwanaki masu zuwa za a kafa dutsen haikalin Ubangiji a matsayin babba cikin duwatsu; za a daga shi bisa tuddai, kuma dukan al’ummai za su bumbunto zuwa gare shi.
Og det skal ske i de sidste Dage, at Herrens Hus's Bjerg skal være grundfæstet oven paa Bjergene og ophøjet over Højene; og alle Hedninger skulle strømme til det.
3 Mutane da yawa za su zo su ce, “Ku zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaƙub. Zai koya mana hanyoyinsa, domin mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.” Dokar za tă fito daga Sihiyona, maganar Ubangiji daga Urushalima.
Og mange Folkeslag skulle komme og sige: Kommer, og lader os gaa op til Herrens Bjerg, til Jakobs Guds Hus, at han maa lære os sine Veje, at vi maa vandre paa hans Stier; thi fra Zion skal udgaa Lov og Herrens Ord fra Jerusalem.
4 Zai shari’anta tsakanin al’ummai zai kuma sulhunta faɗar mutane masu yawa. Za su mai da takubansu su zama garemani māsunsu su zama wuƙaƙen askin itatuwa. Al’umma ba za tă ƙara ɗauki takobi a kan al’umma ba, ba kuwa za su ƙara yin horarwar yaƙi.
Og han skal dømme imellem Hedningerne og holde Ret for mange Folkeslag, og de skulle omsmede deres Sværd til Hakker og deres Spyd til Haveknive; et Folk skal ikke løfte Sværd imod et andet, og de skulle ikke ydermere øve sig i Krig.
5 Ki zo, ya gidan Yaƙub, bari mu yi tafiya a hasken Ubangiji.
Jakobs Hus! kommer, og lader os vandre i Herrens Lys! —
6 Ka rabu da mutanenka, gidan Yaƙub. Sun cika da ayyukan sihiri da aka kawo daga Gabas; suna yin duba kamar Filistiyawa suna tafa hannuwa tare da marasa sanin Allah.
Men du har forskudt dit Folk, Jakobs Hus; thi de have fuldt op af Østens Væsen og ere Tegnsudlæggere som Filisterne, og de have Behag i de fremmedes Børn.
7 Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya; dukiyarsu kuma ba iyaka. Ƙasarsu ta cika da dawakai; kekunan yaƙinsu kuma ba iyaka.
Og deres Land fyldtes med Sølv og Guld, og der er ingen Ende paa deres Liggendefæ; og deres Land fyldtes med Heste, og der er ingen Ende paa deres Vogne.
8 Ƙasarsu ta cika da gumaka; sukan rusuna ga aikin hannuwansu, ga abin da yatsotsinsu suka yi.
Og deres Land fyldtes med Afguder; de tilbede deres Hænders Gerning, det, som deres Fingre have gjort.
9 Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
Derfor nedbøjes Mennesket og Manden fornedres, og du tilgive dem det ej!
10 Ku tafi cikin duwatsu, ku ɓuya cikin ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa!
Gak ind i Klippen og skjul dig i Støvet for Herrens Frygts Skyld og for hans Majestæts Herligheds Skyld.
11 Za a ƙasƙantar da mai girman kai za a kuma lalatar da fariyar masu ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana.
Et Menneskes stolte Øjne skulle ydmyges, og Mændenes Højhed skal nedbøjes; men Herren skal alene være høj paa den Dag.
12 Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye domin dukan masu girman kai da masu fariya domin dukan waɗanda aka ɗaukaka (zai kuwa ƙasƙantar da su),
Thi den Herre Zebaoths Dag skal komme over hver hovmodig og høj og over hver ophøjet, at han skal fornedres,
13 domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya, da kuma dukan itatuwan oak na Bashan,
og over alle de høje og anselige Cedre paa Libanon og over alle Ege i Basan
14 domin dukan dogayen duwatsu da kuma tuddai masu tsayi,
og over alle høje Bjerge og over alle anselige Høje
15 domin kowace doguwar hasumiya da kowace katanga mai ƙarfi,
og over hvert højt Taarn og over hver fast Mur
16 domin kowane jirgin ruwan kasuwanci da kuma jirgi mafi girma mafi kyau.
og over alle Tharsis's Skibe og over alt, hvad der er lysteligt at skue.
17 Za a jawo mai girman kai ƙasa a kuma ƙasƙantar da mai ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana,
Og Menneskets Højhed skal nedbøjes, og Mændenes Højhed skal fornedres; og Herren skal alene være høj paa den Dag.
18 za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
Og med Afguderne skal det være aldeles forbi.
19 Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma ramummuka a ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Og de skulle gaa ind i Klippers Huler og i Jordens Kuler for Herrens Frygts Skyld og for hans Majestæts Herligheds Skyld, naar han rejser sig for at forfærde Jorden.
20 A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
Paa den Dag skal Mennesket kaste sine Sølvafguder og sine Guldafguder, som de have gjort sig for at tilbede, bort til Muldvarpene og til Aftenbakkerne,
21 Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma zuwa tsagaggun duwatsu daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
for at ty ind i Klippernes Kløfter, i Fjeldenes Huler for Herrens Frygts Skyld og for hans Majestæts Herligheds Skyld, naar han rejser sig for at forfærde jorden.
22 Ku daina dogara ga mutum, wanda numfashi ne kawai yake da shi a hancinsa. Wace daraja gare shi?
Slaar ikke længer eders Lid til Mennesket, som har Aande i sin Næse; thi for hvad er vel han at agte?