< Ishaya 2 >
1 Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.
Gode da Aisaia (A: imose egefe), amoma Yuda soge amola Yelusaleme amo ilia fa: no misunu hou olelema: ne, amo sia: ne iasu,
2 A kwanaki masu zuwa za a kafa dutsen haikalin Ubangiji a matsayin babba cikin duwatsu; za a daga shi bisa tuddai, kuma dukan al’ummai za su bumbunto zuwa gare shi.
“Eso enoga fa: no, goumi amoga Debolo Diasu da lela, amo goumi ea sedade da goumi eno huluane ilia sedade baligi dagoi ba: mu. E da agolo huluane bagadewane baligi dagoi ba: mu. Fifi asi gala bagohame da ema doaga: musa: hehenaiya manebe ba: mu.
3 Mutane da yawa za su zo su ce, “Ku zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaƙub. Zai koya mana hanyoyinsa, domin mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.” Dokar za tă fito daga Sihiyona, maganar Ubangiji daga Urushalima.
Amo fifi asi gala dunu da amane sia: mu ‘Hadiga! Ninia da Hina Gode Ea agologa masunu da defea. Ninia da Isala: ili Gode Ea Debolo Diasuga masunu. E da ninia hawa: hamomu Ea hanai gala amo ninima olelemu. Amasea, Ea logo ilegei amo ganodini ninia da masunu. Bai Hina Gode Ea olelesu da Yelusalemega maha. Amola E da Saione Goumi amoga Ea fi dunuma sia: sa.
4 Zai shari’anta tsakanin al’ummai zai kuma sulhunta faɗar mutane masu yawa. Za su mai da takubansu su zama garemani māsunsu su zama wuƙaƙen askin itatuwa. Al’umma ba za tă ƙara ɗauki takobi a kan al’umma ba, ba kuwa za su ƙara yin horarwar yaƙi.
Gasa bagade fifi asi gala da gegenana. Be Hina Gode da amo hahamomu. Ilia gegesu liligi ilia da afadenene, bu ifabi osobo dogosu liligi hamomu. Ilia goge agei ilia da afadenene, bu gagalobo dadamusu hamomu. Fifi asi gala huluane da bu gegemusa: hamedafa masunu. Amola ilia da bu gegemusa: , gegesu liligi hamedafa momagemu.’”
5 Ki zo, ya gidan Yaƙub, bari mu yi tafiya a hasken Ubangiji.
Amaiba: le, Ya: igobe egaga fi! Hina Gode da ninima hadigi iaha. Ninia da amo hadigi ganodini lalumusa: ahoa: di.
6 Ka rabu da mutanenka, gidan Yaƙub. Sun cika da ayyukan sihiri da aka kawo daga Gabas; suna yin duba kamar Filistiyawa suna tafa hannuwa tare da marasa sanin Allah.
Gode! Di da Dia fi dunu, Ya: igobe egaga fi, amo yolesi dagoi. Isala: ili soge da wamuni dawa: su hou amoga nabai gala. Amo hou ilia da eso mabe la: idi soge amola Filisidia soge amoga lai. Dia fi dunu da ga fi ilia hou fa: no bobogesa.
7 Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya; dukiyarsu kuma ba iyaka. Ƙasarsu ta cika da dawakai; kekunan yaƙinsu kuma ba iyaka.
Ilia soge da silifa amola gouli amoga nabai gala. Ilia liligi ida: iwane lai da idimu hamedei agoane ba: sa. Ilia da hosi osea: i gagui dagoi, amola ilia sa: liode da idimu hame gala.
8 Ƙasarsu ta cika da gumaka; sukan rusuna ga aikin hannuwansu, ga abin da yatsotsinsu suka yi.
Ilia soge da loboga hamoi ‘gode’ liligi amoga nabai gala. Amola ilia da ilila: loboga hamoi liligi amoga nodone sia: ne gadosa.
9 Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
Dunu huluane da dafai dagoi amola gogosia: i dagoi ba: mu. Hina Gode! Dia ilia wadela: i hou gogolema: ne mae olofoma.
10 Ku tafi cikin duwatsu, ku ɓuya cikin ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa!
Ilia da Hina Gode Ea ougi amoga hobeamusa: amola Ea gasa bagade hou amola hadigi amoga wamoaligimusa: , magufu gelabo igi agologa diala amo ganodini wamoaligimu. O ilia da osoboga uli dogone, amo ganodini wamoaligimu.
11 Za a ƙasƙantar da mai girman kai za a kuma lalatar da fariyar masu ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana.
Eso da doaga: mu, amoga osobo bagade dunu ilia gasa fi hou huluane da wadela: lesi dagoi ba: mu. Amo esoga, Hina Gode Hi fawane da gaguia gadoi ba: mu.
12 Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye domin dukan masu girman kai da masu fariya domin dukan waɗanda aka ɗaukaka (zai kuwa ƙasƙantar da su),
Amo esoga, Hina Gode Bagadedafa da gasa fi dunu amola dunu hi hou gaguia gadosu dunu huluanedafa amo hedofale banenesimu.
13 domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya, da kuma dukan itatuwan oak na Bashan,
E da sedade dolo ifa Lebanone soge ganodini amola “ouge” ifa Ba: isia: ne soge ganodini diala, amo huluane wadela: lesimu.
14 domin dukan dogayen duwatsu da kuma tuddai masu tsayi,
E da goumi gadodafa heda: i dialebe amola agolo huluane mugululi, umi agoane hamomu.
15 domin kowace doguwar hasumiya da kowace katanga mai ƙarfi,
E da diasu gado gagagula heda: i huluane amola gagili sali gagoi huluane mugululi, umi agoane hamomu.
16 domin kowane jirgin ruwan kasuwanci da kuma jirgi mafi girma mafi kyau.
E da dusagai bagade amola noga: iwane ba: su dusagai, amo huluane wadela: lesili, magufalisimu.
17 Za a jawo mai girman kai ƙasa a kuma ƙasƙantar da mai ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana,
18 za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
Osobo bagade gasa fi hou amola hi hanai hou da wadela: lesi dagoi ba: mu. Loboga hamoi ‘gode’ liligi da wadela: lesi dagole, hamedafa ba: mu. Amola Hina Gode Hifawane da amo esoga gaguia gadoi ba: mu.
19 Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma ramummuka a ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Hina Gode da osobo bagade ugugumusa: masea, osobo bagade dunu da Hina Gode Ea ougi amoga hobeamusa: amola Ea gasa bagade hou amola hadigi amoga wamoaligimusa: , magufu gelabo igi agologa diala amo ganodini wamoaligimu. O ilia da osoboga uli dogone, amo ganodini wamoaligimu.
20 A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
Amo esoga, ilia da ilia silifa amola gouliga hamoi ogogosu ‘gode’ agoai liligi galadigimu. Amola dawa amola gamo da amo hamedei liligi lamu.
21 Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma zuwa tsagaggun duwatsu daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Hina Gode da osobo bagade ugugumusa: masea, osobo bagade dunu da Hina Gode Ea ougi amoga hobeamusa: amola Ea gasa bagade hou amola hadigi amoga wamoaligimusa: , magufu gelabo igi agologa diala amoganodini wamoaligimu. O ilia da osoboga uli dogone, amo ganodini wamoaligimu.
22 Ku daina dogara ga mutum, wanda numfashi ne kawai yake da shi a hancinsa. Wace daraja gare shi?
Dilia! Osobo bagade dunu ilia hou bu mae dafawaneyale dawa: ma! Ilia da hamedei liligi.