< Ishaya 19 >

1 Abin da Allah ya faɗa game da Masar, Duba, Ubangiji yana a kan girgije a sukwane yana kuwa zuwa Masar. Gumakan Masar sun firgita a gabansa, zukatan Masarawa sun karai.
Idibidi fi ea hou olelema: ne, sia: ne iasu da amane gala. Hina Gode da hehenane, mumobi amoga fila heda: le, Idibidi sogega manebe ba: sa. E manebeba: le, Idibidi ‘gode’ loboga hamoi liligi da beda: iba: le, yagugusa. Amola Idibidi fi dunu huluane da bagade beda: i.
2 “Zan tā da hargitsi tsakanin mutumin Masar da mutumin Masar, ɗan’uwa zai yi gāba da ɗan’uwa maƙwabci ya yi gāba da maƙwabci, birni ya yi gāba da birni, mulki ya yi gāba da mulki.
Hina Gode da amane sia: sa, “Na da hamobeba: le, Idibidi soge ganodini hisu gobele gegebe bagade ba: mu. Sama da ea sama amoma gegemu amola sosogo fi amo ganodini yolali da yolalia gegemu. Idibidi moilai bai bagade da eno Idibidi moilai bai bagade amoma gegemu amola hina bagade da eno hina bagade amo Idibidi soge ouligima: ne ludumu.
3 Masarawa za su karai, zan kuma sa shirye-shiryensu su zama banza; za su nemi shawarar gumaka da kuma ruhohin matattu, za su nemi shawarar mabiya da na masu duba.
Na da Idibidi dunu ilia ilegesu amo wadela: mu, amola ilia dogo denesi amo bu da: i dioma: ne hamomu. Ilia da ilia ‘gode’ loboga hamoi amola ilia gesami dasu amola bogoi a: silibu, amo ili fidima: ne adole ba: mu.
4 Zan ba da Masarawa ga ikon azzalumi shugaba, mugun sarki kuma zai yi mulki a kansu,” in ji mai girma, Ubangiji Maɗaukaki.
Amola Na da Idibidi dunu, amo nimi bagade hame asigi gasa fi hina bagade ilima ouligima: ne, ilima imunu. Na, Hina Gode Bagadedafa, da sia: i dagoi.
5 Ruwayen kogi za su ƙafe, bakin kogi zai shanye yă kuma bushe.
Naile Hano da hale, gebewane sa: ili, hafoga: i dagoi ba: mu.
6 Wuriyoyi za su yi wari; rafuffukan Masar za su yi ta raguwa har su ƙafe. Iwa da jema za su bushe,
Hano ea logo huluane da gebewane hale, gaha bagade nabimu. Saga: amola gagalobo da biomu.
7 haka ma tsire-tsire kusa da Nilu, a bakin kogi. Kowane abin da aka shuka a gefen Nilu zai bushe, iska ta kwashe su ƙaf.
Ha: i manu Naile Hano bega: sagai da biole, hafoga: le, foga gaguli asi dagoi ba: mu.
8 Masu kamun kifi za su yi nishi su kuma yi makoki, dukan waɗanda suke jefan ƙugiyoyi a Nilu; waɗanda suke jefan abin kamun kifi a ruwa abin kamun kifin za su zama marasa amfani.
Nowa da Naile Hano amoga menabo hiougili bidi lasu, da gogonomomu amola dimu. Bai ilia dimani amola menabo gasa: su da hamedei.
9 Waɗanda suke aiki da kaɗin auduga za su karai, masu yin lilin mai kyau za su fid da zuciya.
Nowa da abula amunasu da baligili se nabimu.
10 Masu aikin tufafi ransu zai ɓace, kuma dukan masu samun albashi za su damu.
Abula amunasu dunu amola noga: i hawa: hamosu dunu da wadela: lesi dagoi ba: mu.
11 Shugabannin Zowan ba kome ba ne, wawaye ke kawai; mashawarta masu hikima na Fir’auna suna ba da shawarwari marasa amfani. Yaya za ka ce wa Fir’auna, “Ni ɗaya ne cikin masu hikima, almajirin sarakuna na dā can”?
Soua: ne moilai bai bagade ouligisu dunu, ilia da gagaoui. Idibidi soge baligili bagade dawa: su dunu da gagaoule sia: ne iaha. Ilia da hina bagade ema ogogole, ilia da hemone bagade dawa: su amola hemone hina bagade dunu iligaga fi dunu esala, amo sia: sa. Be amo da noga: i hame hou.
12 Ina masu hikima suke yanzu? Bari su nuna maka su kuma sanar da abin da Ubangiji Maɗaukaki ya shirya a kan Masar.
Idibidi hina bagade! Dia bagade dawa: su sia: ne iasu dunu da habila: ? Amabela: ? Ilia da Hina Gode Bagadedafa E da Idibidi amoma ilegei dawa: beba: le, dima adoma: bela: ?
13 Shugabannin Zowan sun zama wawaye, an ruɗe shugabannin Memfis dutsen kan kusurwa na mutanenta su sa Masar ta kauce.
Soua: ne moilai bai bagade amola Memefisi moilai bai bagade ilia ouligisu dunu da gagaoui dunu. Ilia da Idibidi fifi asi amo bisili ouligima: ne ilegei. Be ilia da udigili Idibidi dunuma ogogoi.
14 Ubangiji ya sa zuba musu ruhun jiri; suka sa Masar ta yi tangaɗi cikin kome da take yi, kamar yadda mutumin da ya bugu yake tangaɗi cikin amansa.
Hina Gode da ilia asigi dawa: su olelebeba: le, ilia da ogogosu sia: ne iasu. Amaiba: le, Idibidi dunu fi da giadofale fawane hamosa. Amola ilia da adini ba: i dunu defele, feloale, ea isosu amoga sadenane dafasu agoane hamosa.
15 Babu abin da Masar za tă yi, kai ko wutsiya, reshen dabino ko iwa.
Dunu afae Idibidi soge ganodini, bagade gagui o hamedafa gagui, amo Idibidi fidima: ne hamedafa dawa:
16 A wannan rana Masarawa za su zama kamar mata. Za su yi rawar jiki lokacin da Ubangiji Maɗaukaki ya ɗaga hannu a kansu.
Eso da doaga: mu amoga Idibidi fi dunu da uda defele beda: iwane ba: mu. Ilia da Hina Gode Bagadedafa Ea lobo ilua: le ilima se ima: ne lelebe ba: sea, ilia da beda: iba: le yagugumu.
17 Ƙasar Yahuda kuma za kawo fargaba ga Masarawa; kowanne da Yahuda ya ambace zai firgita, saboda abin da Ubangiji Maɗaukaki yake shiri a kansu.
Idibidi dunu da eso huluane Hina Gode Bagadedafa da ilima se ima: ne ilegei, amo dawa: sea, ilia da Yuda fi dunu ilima bagadewane beda: mu.
18 A wannan rana birane biyar a Masar za su yi yaren Kan’ana su kuma miƙa kai cikin yarjejjeniya ga Ubangiji Maɗaukaki. Za a ce da ɗayansu Birnin Hallaka.
Amo eso doaga: sea, Hibulu sia: dafa da Idibidi moilai bai bagade biyaduyale ganodini sia: dalebe nabimu. Dunu amo moilai bai bagade ganodini esalebe, da sia: dafawanedafa sia: sea, ilia da Hina Gode Bagadedafa amo Ea Dioba: le sia: mu. Moilai afae amo biyaduyale ganodini amoga ilia da “Eso Moilai Bai Bagade” dio asulimu.
19 A wannan rana za a kasance da bagade ga Ubangiji a tsakiyar Masar, da kuma ginshiƙin dutse Ubangiji a iyakarta.
Amo eso doaga: sea, Hina Godema nodoma: ne, ‘oloda’ da Idibidi soge ganodini gagui dialebe ba: mu, amola igi duni bugi Godema modale ligiagai da Idibidi alalo legei amoga dialebe ba: mu.
20 Zai zama alama da kuma shaida ga Ubangiji Maɗaukaki a ƙasar Masar. Sa’ad da suka yi kuka ga Ubangiji saboda masu zaluntarsu, zai aiko musu mai ceto da mai kāriya, zai kuma cece su.
Oloda amola duni bugi ele da Hina Gode Bagadedafa da Idibidi soge ganodini esala, amo dawa: digima: ne olelesu liligi agoane ba: mu. Amola, Idibidi soge fi da enoga se nababeba: le, Hina Godema ili fidima: ne wele sia: sea, E da fidisu dunu ili gaga: ma: ne, ilima asunasimu.
21 Saboda haka Ubangiji zai sanar da kansa ga Masarawa, kuma a wannan rana za su yarda da Ubangiji. Za su yi masa sujada da hadayu da hadayun hatsi; za su yi alkawura ga Ubangiji su kuma kiyaye su.
Hina Gode da Ea hou amo Idibidi dunuma olelemu. Amasea, ilia da Ea hou dafawaneyale dawa: mu, amola Ema sia: ne gadomu, amola Ema gobele salasu amola hahawane dogolegele iasu amo Ema gaguli misunu. Ilia da moloidafa hamoma: ne, Ema ilegele sia: mu, amola ilia ilegei noga: le hamomu.
22 Ubangiji zai bugi Masar da annoba; zai buge su ya kuma warkar da su. Za su juyo wurin Ubangiji, zai amsa roƙonsu ya kuma warkar da su.
Hina Gode da Idibidi dunu ilima se imunu. Amasea, E da ili uhinisimu. Ilia da Ema sinidigisia, E da ilia sia: ne gadosu nababeba: le, ili uhinisimu.
23 A wannan rana za a kasance da babban hanya daga Masar zuwa Assuriya. Assuriyawa za su tafi Masar, Masarawa kuma za su tafi Assuriya. Masarawa da Assuriyawa za su yi sujada tare.
Amo eso da doaga: sea, logo bagade amo Idibidi amola Asilia amo disimusa: ba: mu. Amo soge aduna, ela fi dunu da amo logoga udigili ahoanebeba: le, ela fi dunu da gilisili Hina Godema nodone sia: ne gadomu.
24 A wannan rana Isra’ila za tă zama na uku, tare da Masar da Assuriya, abin albarka ga duniya.
Amo eso da doaga: sea, Isala: ili fi amola Idibidi fi amola Asilia fi ilia da defele ba: mu. Amola amo fi udiana, ilia hou hamobeba: le, osobo bagade fifi asi gala huluane da hahawane ba: mu.
25 Ubangiji Maɗaukaki zai albarkace su, yana cewa, “Albarka ta tabbata ga Masar, mutanena, Assuriya aikin hannuna, da kuma Isra’ila gādona.”
Hina Gode Bagadedafa da ilima hahawane bagade ilegemu. E da amane sia: mu, “Na fi Idibidi dunu! Na da dilima hahawane bagade ilegemu. Asilia fi dunu! Na da dili hahamoi dagoi. Amola dilia, Isala: ili fi dunu. Dilia da Na ilegei fidafa. Dilia huluane, dilima Na da hahawane dogolegele hamoma: ne ilegei dagoi.”

< Ishaya 19 >