< Ishaya 18 >

1 Kaiton ƙasar da ake jin ƙarar fikafikai a bakin kogunan Kush,
Hör, du land där flygfän surra, du land bortom Etiopiens strömmar,
2 wadda ta aiko da jakadu ta teku cikin jiragen ruwan da aka yi da kyauro a bisa ruwa. Ku tafi, ku’yan saƙo masu sauri, zuwa ga dogayen mutane masu sulɓin jiki, zuwa ga mutanen da ake jin tsoro a ko’ina, al’umma mai ƙarfin iko tana jawabin da ba a saba ji ba, mai ƙasar da koguna suka raba.
du som har sänt budbärare över havet, i rörskepp hän över vattnet! Gån åstad, I snabba sändebud, till det resliga folket med glänsande hy, till folket som är så fruktat vida omkring, det starka och segerrika folket, vars land genomskäres av strömmar.
3 Ku dukan mutanen duniya, ku da kuke zama a duniya, sa’ad da aka ɗaga tutar a kan duwatsu, za ku gan shi, sa’ad da kuma aka busa ƙaho, za ku ji shi.
I jordkretsens alla inbyggare, I som bon på jorden: sen till, när man reser upp baner på bergen, och när man stöter i basun, så lyssnen därtill.
4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Zan yi shiru in kuma duba a hankali daga mazaunina, kamar ƙuna mai zafi a hasken rana, kamar girgijen raba a lokacin girbi.”
Ty så har HERREN sagt till mig: "I stillhet vill jag skåda ned från min boning, såsom solglans glöder från en klar himmel, såsom molnet utgjuter dagg under skördetidens hetta."
5 Gama kafin girbi, sa’ad da furanni suka karkaɗe furanni kuma suka zama’ya’yan inabin da suka nuna, zai faffalle rassan kuringar inabi da wuƙa, ya yanke ya kuma kwashe rassan da suka bazu.
Ty förrän skördetiden är inne, just när blomningen är slut och blomman förbytes i mognad druva, skall han avskära rankorna med vingårdskniv och hugga av rotskotten och skaffa dem bort.
6 Duk za a bar su wa tsuntsayen dutse su ci da kuma namun jeji; tsuntsaye kuma za su ci rani a kansu, namun jeji kuma za su yi damina a kansu.
Alltsammans skall lämnas till pris åt rovfåglarna på bergen och åt djuren på marken; rovfåglarna skola där hava sina nästen över sommaren och markens alla djur ligga där om vintern.
7 A wannan lokaci za a kawo kyautai wa Ubangiji Maɗaukaki daga dogayen mutane masu sulɓin jiki, daga mutanen da ake jin tsoro a ko’ina, al’umma mai ƙarfin iko na jawabin da ba a saba ji ba, mai ƙasar da koguna suka raba. Za a kawo kyautai zuwa Dutsen Sihiyona, wurin da Sunan Ubangiji Maɗaukaki yake.
På den tiden skola skänker bäras fram till HERREN Sebaot från det resliga folket med glänsande hy, från folket som är så fruktat vida omkring, det starka och segerrika folket, vars land genomskäres av strömmar -- till den plats där HERREN Sebaots namn bor, till Sions berg.

< Ishaya 18 >