< Ishaya 18 >
1 Kaiton ƙasar da ake jin ƙarar fikafikai a bakin kogunan Kush,
Voi sitä maata, joka vaeltaa siipein varjon alla, tällä puolella Etiopian virtoja!
2 wadda ta aiko da jakadu ta teku cikin jiragen ruwan da aka yi da kyauro a bisa ruwa. Ku tafi, ku’yan saƙo masu sauri, zuwa ga dogayen mutane masu sulɓin jiki, zuwa ga mutanen da ake jin tsoro a ko’ina, al’umma mai ƙarfin iko tana jawabin da ba a saba ji ba, mai ƙasar da koguna suka raba.
Joka sanansaattajat lähettää merelle, ja kulkee vedellä ruokoisessa haahdessa: menkäät nopiasti matkaan, sanansaattajat, sen kansan tykö, joka reväisty ja ryöstetty on, sen kansan tykö, joka julmempi on kuin joku muu, sen kansan tykö, joka siellä ja täällä mitattu ja tallattu on, jonka maa virtain hallussa on.
3 Ku dukan mutanen duniya, ku da kuke zama a duniya, sa’ad da aka ɗaga tutar a kan duwatsu, za ku gan shi, sa’ad da kuma aka busa ƙaho, za ku ji shi.
Te kaikki, jotka asutte maan päällä, ja te, jotka maassa olette, saatte nähdä, kuinka lippu nostetaan vuorella, ja kuulla, kuinka vaskitorvella soitetaan.
4 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Zan yi shiru in kuma duba a hankali daga mazaunina, kamar ƙuna mai zafi a hasken rana, kamar girgijen raba a lokacin girbi.”
Sillä näin sanoo Herra minulle: minä olen hiljakseni ja katselen majastani, niinkuin palavuus, joka sateen kuivaa, ja niinkuin kaste elonajan palavuudessa.
5 Gama kafin girbi, sa’ad da furanni suka karkaɗe furanni kuma suka zama’ya’yan inabin da suka nuna, zai faffalle rassan kuringar inabi da wuƙa, ya yanke ya kuma kwashe rassan da suka bazu.
Sillä ennen elonaikaa, kuin tulo valmiiksi tulee, ja rohkamarjat kypsentyvät, täytyy oksat leikata sirpillä, ja viinapuut hakata ja heittää pois:
6 Duk za a bar su wa tsuntsayen dutse su ci da kuma namun jeji; tsuntsaye kuma za su ci rani a kansu, namun jeji kuma za su yi damina a kansu.
Niin että ne jätetään kokonansa linnuille vuorten päällä ja eläimille maassa; niin että linnut suvella tekevät siihen pesänsä, ja kaikkinaiset eläimet makaavat siinä talvella.
7 A wannan lokaci za a kawo kyautai wa Ubangiji Maɗaukaki daga dogayen mutane masu sulɓin jiki, daga mutanen da ake jin tsoro a ko’ina, al’umma mai ƙarfin iko na jawabin da ba a saba ji ba, mai ƙasar da koguna suka raba. Za a kawo kyautai zuwa Dutsen Sihiyona, wurin da Sunan Ubangiji Maɗaukaki yake.
Silloin se revitty ja ryöstetty kansa, joka julmempi on kuin joku muu, joka siellä ja täällä mitattu on ja tallattu on, jonka maa virtain hallussa on, tuo Herralle Zebaotille lahjoja siihen paikkaan, jossa Herran Zebaotin nimi on, Zionin vuorelle.