< Ishaya 17 >

1 Abin da Allah ya faɗa game da Damaskus. “Duba, Damaskus ba za tă ƙara zama birni ba amma za tă zama tsibin juji.
Ma e wach mane okor kuom Damaski: “Neuru, Damaski ok nochak obed dala maduongʼ, to obiro bedo pidhe mag gik mokethi.
2 Za a watse a bar biranen Arower a bar wa tumaki da shanu, waɗanda za su kwanta, ba tare da wani wanda zai tsorata su ba.
Mier madongo mag Aroer nodongʼ gunda nodongʼ kar nindo jamni kendo onge ngʼama nobwog-gi.
3 Birni mai katanga za tă ɓace daga Efraim, ikon sarauta kuma daga Damaskus; raguwar Aram za tă zama kamar darajar Isra’ila,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Dala maduongʼ mochiel nolal nono koa Efraim nyaka kom loch man Damaski; jo-Aram manok modongʼ tekogi norum mana kaka mar jo-Israel norumo,” Jehova Nyasaye Maratego ema owacho.
4 “A wannan rana ɗaukakar Yaƙub za tă ƙare; kitsen jikinsa zai lalace.
“E kindeno duongʼ mar Jakobo nolal; kendo nodok manok.
5 Zai zama kamar sa’ad da mai girbi ya tara hatsin da yake tsaye ya kuma girbe hatsin da hannunsa kamar sa’ad da mutum ya yi kala kawunan hatsi a Kwarin Refayim.
Nochal mana ka jakeyo mabeto cham choko kamoro achiel bangʼe okayogi gi lwete mana kaka jahulo, hulo cham e Holo mar Refaim.
6 Duk da haka waɗansu kala za su ragu, sai ka ce sa’ad da an karkaɗe itace zaitun, aka bar’ya’yan zaitun biyu ko uku a can ƙwanƙolin rassan, ko kuma aka bar huɗu ko biyar a rassa na gefe na itace mai’ya’ya,” in ji Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Kaka cham dongʼ e puodho bangʼ hulo, e kaka olembe mag zeituni nodongʼ e yath kosepon, olembe ariyo kata adek nyalo dongʼ ewi bede yath mamalo kendo olembe angʼwen kata abich nyalo dongʼ e bedene monyaa,” Jehova Nyasaye ma Nyasach Israel ema owacho.
7 A wannan rana mutane za su nemi Mahaliccinsu su kuma juye idanunsu ga Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
E kindeno ji nongʼi Jachwechgi kendo gichom wengegi kuom Jal Maler mar Israel.
8 Ba za su dubi bagade ba, waɗanda suke aikin hannuwansu, ba za su kuma kula da ginshiƙan Ashera ba da kuma bagadan turaren da yatsotsinsu suka yi.
Ok gini ngʼi kende mag misango, kata kuom tije mag lwetgi, kendo ok ginibed gi luor ne sirni mag Ashera kata ne kende miwangʼoe ubani ma lwetgi oloso.
9 A wannan rana biranensu masu ƙarfi, waɗanda suka bari saboda Isra’ilawa, za su zama kamar wuraren da aka ƙyale suka zama kufai a jeji. Za su kuma zama kango.
E kindeno miechgi madongo mochiel motegno, mane giweyo nikech jo-Israel, biro chalo gi kuonde mojwangʼ motimo bunge kod buya kendo giduto ginidongʼ gunda.
10 Kun manta da Allah Mai Cetonku; ba ku tuna da Dutse, kagararku ba. Saboda haka, ko da yake kun fita ku shuka tsire-tsire mafi kyau kuka kuma shuka inabin da aka sayo daga waje,
Wiyi osewil gi Nyasachi ma jaresni; adier ok iseparo Lwanda ma en ohingani. Kuom mano kata ka ipidho cham mabeyo kendo ipidho mzabibu migolo e pinje ma oko,
11 ko da yake a ranar kun shuka su, kuka sa su yi girma, da safe kuma sa’ad da kuka shuka su, kuka sa suka yi toho suka yi fure, duk da haka girbin ba zai zama kome ba a ranar cuta da zafin da ba ta da magani.
kata obedo ni chiengʼ mipidhogieno ema gidongoe kendo okinyi ma ipidhogieno ema gichiewoe, onge gima niyudi to makmana chandruok kod rem ma ok rum.
12 Kash, ga hayaniyar al’ummai masu yawa suna hayaniya kamar rurin teku! Kash, ga fushin mutane suna ruri kamar rugugi kamar manyan ruwaye!
Yaye, winjuru mahu mar ogendini mangʼeny, giwuo mana ka apaka mar nam! Yaye, winjuru koko mar ji, ka gimor mana ka apaka mar nam!
13 Ko da yake mutane suna ruri kamar sukuwar raƙuman ruwa, sa’ad da ya tsawata musu za su gudu can da nisa, aka kore su kamar yayinda iska ya hura a kan tuddai, kamar tattake kuma a cikin guguwa.
Kata obedo ni gimor mana ka pi mogingore, to ka akwerogi to giniring ma gidhi mabor, mana machal gi mihudhwe mipiedho e gode ma yamo tero, kata ka yamo mar kalausi.
14 Da yamma, sai razana ba tsammani! Kafin safiya, duk sun ɓace! Wannan ne rabon waɗanda suka washe mu, rabon waɗanda suka yi mana ƙwace.
Kochopo odhiambo, kibaji nogogi apoya nono! To kapok piny oru, to ginilal nono! Ma e pok mar joma mayowa, kendo en e pok mar joma yakowa.

< Ishaya 17 >