< Ishaya 16 >
1 Ku aiko da raguna a matsayin haraji ga mai mulkin ƙasar, daga Sela a hamada, zuwa dutsen Diyar Sihiyona.
Sela'dan çöl yoluyla Siyon Kenti'nin kurulduğu dağa, Ülkenin hükümdarına kuzular gönderin.
2 Kamar tsuntsaye masu firiya da aka kora daga sheƙa, haka matan Mowab suke a kogunan Arnon.
Moavlı kızlar yuvalarından atılmış, Öteye beriye uçuşan kuşlar gibi Arnon Irmağı'nın geçitlerinde dolaşıyor.
3 “Ku ba mu shawara, ku yanke shawara. Ku mai da inuwarku kamar dare, a tsakar rana. Ku ɓoye masu gudun hijira, kada ku bashe masu neman mafaka.
“Bize öğüt ver, bir karar al, Öğle sıcağında gece gibi gölge sal üstümüze. Kovulanları sakla, kaçakları ele verme” diyorlar.
4 Ku bar Mowabawa masu gudun hijira su zauna tare da ku; ku zama mafakarsu daga mai neman hallaka su.” Mai danniya zai zo ga ƙarshe hallaka kuma za tă daina; masu lalatar da ƙasa za su kare
“Kovulanlarım seninle birlikte yaşasın. Kırıp geçirenlere karşı Biz Moavlılar'a sığınak ol.” Baskı ve yıkım son bulduğunda, Ülkeyi çiğneyenler yok olduğunda, Sevgiye dayanan bir yönetim kurulacak,
5 Da ƙauna za a kafa kursiyi; da aminci mutum zai zauna a kansa, wani daga gidan Dawuda, wani wanda ta shari’antawa yakan nuna gaskiya ya hanzarta yin adalci.
Davut soyundan biri sadakatle krallık yapacak. Yargılarken adaleti arayacak, Doğru olanı yapmakta tez davranacak.
6 Mun ji fariyar Mowab, mun ji yawan fariyarta da girmankanta, fariyarta da reninta, amma taƙamarsu ta banza ce.
Moav'ın ne denli gururlanıp büyüklendiğini, Kendini ne denli beğendiğini, Kibirlenip küstahlaştığını duyduk. Övünmesi boşunadır.
7 Saboda haka Mowabawa za su yi kuka mai zafi, za su yi kuka mai zafi tare saboda Mowab. Ku yi makoki ku kuma yi baƙin ciki saboda ƙosai da kuka riƙa ci a Kir Hareset.
Bu yüzden Moavlılar Moav için feryat edecek, Hepsi feryat edecek. Kîr-Hereset'in üzüm pestillerini Anımsayıp üzülecek, yas tutacaklar.
8 Gonakin Heshbon sun bushe, inabin Sibma ma haka. Masu mulkin al’ummai sun tattake inabi mafi kyau, waɗanda suka taɓa yaɗuwa zuwa Yazer suka bazu ta wajen hamada. Tohonsu sun buɗu suka kai har teku.
Çünkü Heşbon'un tarlaları, Sivma'nın asmaları kurudu. Ulusların beyleri onların seçkin dallarını kırdılar. O dallar ki, Yazer'e erişir, çöle uzanırdı, Filizleri yayılır, gölü aşardı.
9 Saboda haka na yi kuka, yadda Yazer take kuka, saboda inabin Sibma. Ya Heshbon, ya Eleyale, na cika ku da hawaye! Sowa ta murna a kanku saboda’ya’yan itatuwanku da suka nuna da kuma girbinku sun ɓace.
Bu yüzden Yazer için, Sivma'nın asmaları için acı acı ağlıyorum. Sizleri gözyaşlarımla sulayacağım, Ey Heşbon ve Elale! Çünkü savaş çığlıkları yaz meyvelerinizin, Biçtiğiniz ekinin üzerine düştü.
10 An ɗauke farin ciki da murna daga gonakin itatuwa masu’ya’ya; babu wanda yake rerawa ko yake sowa a cikin gonakin inabi; babu wanda yake matsin ruwan inabi a wuraren matsi, gama na kawo ƙarshen yin sowa.
Meyve bahçelerindeki sevinç ve neşe yok oldu. Bağlarda ne şarkı söyleyen olacak, Ne sevinç çığlığı atan. Üzüm sıkma çukurlarında çalışan kalmayacak, Sevinç çığlıklarını susturdum.
11 Zuciyata tana makoki saboda Mowab kamar garaya, na yi baƙin ciki saboda Kir Hareset.
Yüreğim bir lir gibi inliyor Moav için, Kîr-Hereset için içim sızlıyor.
12 Sa’ad Mowab ta bayyana a masujadar bisa tudu, tana gajiyar da kanta ne kawai; sa’ad da ta tafi wurin tsafinta don tă yi addu’a, babu wani amfani.
Moav halkı tapınma yerine çıkarak kendini yoruyor, Dua etmek için tapınağa gidiyor, ama hepsi boşuna!
13 Wannan ita ce maganar da Ubangiji ya riga ya yi game da Mowab.
RAB'bin Moav için geçmişte söylediği budur.
14 Amma yanzu Ubangiji ya ce, “Cikin shekara uku, kamar yadda bawan da aka bautar da shi bisa ga yarjejjeniya zai lissafta, haka za a mai da daraja da kuma dukan yawan mutanen Mowab abin reni, daga ɗumbun mutanenta,’yan kaɗan ne kaɗai za su ragu, za su kuma zama marasa ƙarfi.”
RAB şimdi diyor ki, “Moav'ın övündükleri de kalabalık halkı da tam üç yıl sonra rezil olacak. Sağ kalan çok az sayıda kişiyse güçsüz olacak.”