< Ishaya 15 >

1 Abin da Allah ya yi magana a kan Mowab shi ne, An lalatar da Ar a Mowab, an hallaka ta da dare! An lalatar da Kir a Mowab, an hallaka ta da dare!
Adehu a ɛfa Moab ho: Wɔasɛe Ar a ɛwɔ Moab Da koro anadwo bi, wɔasɛe Kir a ɛwɔ Moab da koro anadwo bi!
2 Dibon ya haura zuwa haikalinta, zuwa masujadan kan tudu don tă yi kuka; Mowab ta yi ihu a kan Nebo da Medeba. An aske kowane kai an kuma yanke kowane gemu.
Dibon foro kɔ nʼasɔredan mu, ɔkɔ ne sorɔnsorɔmmea kosu; Moab twa adwo wɔ Nebo ne Medeba ho. Wɔayi eti biara so nwi na abogyesɛ biara nso wɔatwitwa.
3 A tituna sun sa tsummoki a jikunansu; a kan rufin ɗakuna da kuma dandalin taruwa dukansu sai makoki suke yi, sun kwanta suna kuka.
Wofurafura atweaatam wɔ mmɔnten so; wɔ adan atifi ne ɔman ahyiae wɔn nyinaa retwa adwo, wɔdeda fam na wosu.
4 Heshbon da Eleyale sun yi kuka da ƙarfi, aka ji muryoyinsu ko’ina har zuwa Yahaz. Saboda haka mayaƙan Mowab suka yi kuka da ƙarfi, har zuciyarsu ta karai.
Hesbon ne Eleale teɛ mu su, wɔte wɔn nne kodu Yahas nohɔ. Enti Moab mmarima akofo teɛ mu su, na wɔbotobotow.
5 Zuciyata ta yi kuka a kan Mowab; mutanenta sun gudu har zuwa Zowar, har zuwa Eglat Shelishiya. Sun haura zuwa Luhit, suna tafe suna kuka; a kan hanyar zuwa Horonayim suna makoki saboda hallakawarsu.
Midi Moab ho awerɛhow wɔ me koma mu; nʼaguanfo guan kodu Soar, ne Eglat Selisiya. Wɔforo kɔ Luhit, wɔrekɔ nyinaa na wɔresu; Horonaim kwan so nso wodi wɔn sɛe ho awerɛhow.
6 Ruwayen Nimrim sun ƙafe ciyayin kuma sun bushe; tsire-tsire duk sun ɓace babu sauran ɗanyen abu.
Nimrim nsuwansuwa ayoyow na sare no ahyew afifide nyinaa ayera na ɛnkaa wura biara a ɛyɛ amono.
7 Saboda haka dukiyar da suka tara suka kuma ajiye sun ɗauka suka ƙetare Rafin Arabim da su.
Enti ahonyade a wɔapɛ agu hɔ no wɔsoa de kotwa mpampuro bon.
8 Ƙugin kukansu ya kai ko’ina a iyakar Mowab; kururuwarsu ta kai har zuwa Eglayim, makokinsu ya kai har zuwa Beyer-Elim.
Wɔn nkekawmu gyigye wɔ Moab ahye so; wɔn agyaadwotwa kodu Eglaim na wɔn abubuwbɔ kodu Beer Elim.
9 Ruwayen Dimon sun cika da jini, amma zan yi ƙari a kan Dimon, zan kawo zaki a kan masu gudu na Mowab da kuma a kan waɗanda suka ragu a ƙasar.
Dimon nsu ayɛ mogya nko ara nanso mɛkɔ so ne no adi gyata bɛba Moab aguanfo so ne wɔn a wɔbɛka asase no so no so.

< Ishaya 15 >