< Ishaya 15 >

1 Abin da Allah ya yi magana a kan Mowab shi ne, An lalatar da Ar a Mowab, an hallaka ta da dare! An lalatar da Kir a Mowab, an hallaka ta da dare!
Isiqalekiso esimayelana leMowabi: I-Ari eMowabi itshabalalisiwe, idilizwe ngobusuku obubodwa. IKhiri eMowabi itshabalalisiwe; idilizwe ngobusuku obubodwa.
2 Dibon ya haura zuwa haikalinta, zuwa masujadan kan tudu don tă yi kuka; Mowab ta yi ihu a kan Nebo da Medeba. An aske kowane kai an kuma yanke kowane gemu.
IDibhoni iya phezulu ethempelini layo; ezindaweni zayo eziphakemeyo ukuyalila; iMowabi ililela iNebho leMedebha. Amakhanda wonke aphuciwe; indevu zonke zigeliwe.
3 A tituna sun sa tsummoki a jikunansu; a kan rufin ɗakuna da kuma dandalin taruwa dukansu sai makoki suke yi, sun kwanta suna kuka.
Ezindleleni bagqoka amasaka, phezu kwezimpahla zezindlu lasezindaweni zabantu bonke, bayalila bonke, baphele amandla ngokulila.
4 Heshbon da Eleyale sun yi kuka da ƙarfi, aka ji muryoyinsu ko’ina har zuwa Yahaz. Saboda haka mayaƙan Mowab suka yi kuka da ƙarfi, har zuciyarsu ta karai.
IHeshibhoni le-Eliyale kuyakhala, amazwi akho azwakala laseJahazi. Ngakho-ke amabutho aseMowabi ayakhala, inhliziyo zawo zidangele.
5 Zuciyata ta yi kuka a kan Mowab; mutanenta sun gudu har zuwa Zowar, har zuwa Eglat Shelishiya. Sun haura zuwa Luhit, suna tafe suna kuka; a kan hanyar zuwa Horonayim suna makoki saboda hallakawarsu.
Inhliziyo yami ikhalela iMowabi, ababalekayo bayo babaleka baze bayefika kude eZowari; kude njengase-Egilathi Shelishiya. Bahamba ngendlela eya eLuhithi, bakhala ohanjweni lwabo; endleleni eya eHoronayimi balilela ukubhujiswa kwabo.
6 Ruwayen Nimrim sun ƙafe ciyayin kuma sun bushe; tsire-tsire duk sun ɓace babu sauran ɗanyen abu.
Amanzi aseNimirimi acitshile, utshani bubunile, uhlaza kalusekho, akukho lutho oluluhlaza oluseleyo.
7 Saboda haka dukiyar da suka tara suka kuma ajiye sun ɗauka suka ƙetare Rafin Arabim da su.
Ngakho inotho abayizuzileyo bayigcina, bayithwalela ngaphetsheya kweSifula semiDubu.
8 Ƙugin kukansu ya kai ko’ina a iyakar Mowab; kururuwarsu ta kai har zuwa Eglayim, makokinsu ya kai har zuwa Beyer-Elim.
Ukuklabalala kwabo kuzwakele emngceleni waseMowabi, ukukhala kwabo kufika kude e-Egilayimi, ukulila kwabo kufika eBheri-Elimi.
9 Ruwayen Dimon sun cika da jini, amma zan yi ƙari a kan Dimon, zan kawo zaki a kan masu gudu na Mowab da kuma a kan waɗanda suka ragu a ƙasar.
Amanzi aseDimoni agcwele igazi kodwa ngizajinge ngilethe okunengi phezu kweDimoni, isilwane phezu kwababalekayo baseMowabi, lakulabo abazasala elizweni.

< Ishaya 15 >