< Ishaya 13 >
1 Abubuwan da Allah ya yi magana a kai game da Babilon da Ishaya ɗan Amoz ya gani.
Amots oğlu Yeşaya'nın Babil'le ilgili bildirisi:
2 A tā da tuta a kan tudun da yake mai fili, ka tā da murya gare su; ka ɗaga hannu ka ba su alama don su shiga ƙofofi masu alfarma.
Çıplak dağın tepesine sancak dikin! Savaşçıları yüksek sesle çağırıp El sallayın ki Soylulara ayrılan kapılardan içeri girsinler.
3 Na umarci tsarkakana; na umarci jarumawan yaƙina su gamsar da fushina, waɗanda suke farin ciki a nasarata.
RAB seçtiklerine buyruk verdi, O'nun yüceliğiyle övünen yiğitleri Öfkesinin gereğini yapmaya çağırdı.
4 Ka saurara, akwai surutu a kan duwatsu, sai ka ce na babban taron jama’a! Ka saurara, akwai hayaniya a cikin mulkoki, sai ka ce al’ummai ne suna ta tattaruwa! Ubangiji Maɗaukaki yana shirya mayaƙa don yaƙi.
Dağlardaki kalabalığın gürültüsünü dinleyin! Büyük bir halkın sesini andırıyor. Bir araya gelmiş ulusların Ve krallıkların gümbürtüsünü dinleyin! Her Şeye Egemen RAB bir orduyu savaşa hazırlıyor.
5 Suna zuwa daga ƙasashe masu nesa, daga iyakokin duniya, Ubangiji da kuma fushinsa, zai hallaka dukan ƙasar.
Öfkesinin araçlarıyla uzak bir ülkeden, Dünyanın öbür ucundan Bütün ülkeyi yerle bir etmek üzere geliyor.
6 Ku yi ihu, gama ranar Ubangiji ta yi kusa za tă zo kamar hallaka daga Maɗaukaki.
Feryat edin! Çünkü RAB'bin günü yakındır. Her Şeye Gücü Yeten'in göndereceği yıkım gibi geliyor o gün.
7 Saboda wannan, hannun kowane mutum zai yi rauni, ƙarfin halin kowane mutum zai kāsa.
Bu yüzden ellerde derman kalmayacak, Her yürek eriyecek.
8 Tsoro zai kama su, zafi da azaba za su ci ƙarfinsu; za su yi ta murɗewa kamar mace mai naƙuda. Za su dubi juna a tsorace, fuskokinsu a ɓace.
Herkesi dehşet saracak, Hepsi acı ve ıstırap içinde boğulacak, Doğuran kadın gibi kıvranacak, Şaşkın şaşkın birbirlerine bakacaklar; Yüzleri kızaracak.
9 Duba, ranar Ubangiji tana zuwa, muguwar rana, mai hasala da zafin fushi, don ta mai da ƙasar kango ta kuma hallakar da masu zunubi da suke cikinta.
İşte RAB'bin acımasız günü geliyor. Ülkeyi viraneye çevirip İçindeki günahkârları ortadan kaldıracağı Gazap ve kızgın öfke dolu gün geliyor.
10 Taurarin sama da ƙungiyoyinsu ba za su ba da haskensu ba. Rana za tă yi duhu wata kuma ba zai ba da haskensa ba.
Gökteki yıldızlarla takımyıldızlar ışımayacak, Doğan güneş kararacak, ay ışığını vermez olacak.
11 Zan hukunta duniya saboda muguntarta, mugaye saboda zunubansu. Zan kawo ƙarshe ga girman kan masu taƙama in kuma ƙasƙantar da ɗaga kan marasa tausayi.
RAB diyor ki, “Kötülüğünden ötürü dünyayı, Suçlarından ötürü kötüleri cezalandıracağım. Kibirlilerin küstahlığını sona erdirecek, Zalimlerin gururunu kıracağım.
12 Zan sa mutum yă fi zinariya zalla wuyar samuwa, fiye da zinariyar Ofir wuyan gani.
İnsanı saf altından, Ofir altınından daha ender kılacağım.
13 Saboda haka zan sa sammai su yi rawar jiki; duniya kuma za tă girgiza daga inda take a fushin Ubangiji Maɗaukaki, a ranar fushinsa mai ƙuna.
Ben, Her Şeye Egemen RAB, Gazaba geldiğim, öfkemin alevlendiği gün Gökleri titreteceğim, yer yerinden oynayacak.
14 Kamar barewar da ake farautarta kamar tumaki marasa makiyayi, haka nan kowane mutum zai koma ga mutanensa, kowane mutum zai gudu zuwa ƙasarsa.
“Herkes kovalanan ceylan gibi, Çobansız koyunlar gibi halkına dönecek, Ülkesine kaçacak.
15 Duk wanda aka kama za a soke shi yă mutu; dukan waɗanda aka kama za su mutu ta takobi.
Yakalananın bedeni delik deşik edilecek, Ele geçen kılıçtan geçirilecek.
16 Za a fyaɗa’ya’yansu a ƙasa su yi kucu-kucu a idanunsu; za a washe gidajensu, a kuma kwana da matansu.
Yavruları gözleri önünde parçalanacak, Evleri yağmalanacak, Kadınlarının ırzına geçilecek.
17 Duba, zan zuga mutanen Medes su yi gāba da su, su da ba su kula da azurfa ba kuma ba sa damuwa da zinariya.
“Gümüşe değer vermeyen, Altını sevmeyen Medler'i Onlara karşı harekete geçireceğim.
18 Bakkunansu za su kashe samari; ba za su ji tausayin jarirai ba ba za su kuwa nuna jinƙai ga’yan yara ba.
Oklarıyla gençleri parçalayacak, Bebeklere acımayacak, Çocukları esirgemeyecekler.
19 Babilon, kayan daraja na mulkoki, abin fariyar Babiloniyawa, Allah zai kaɓantar da ita kamar yadda ya yi da Sodom da Gomorra.
Ben Tanrı, Sodom ve Gomora'yı nasıl yerle bir ettimse, Kildaniler'in yüce gururu, Krallıkların en güzeli olan Babil'i de yerle bir edeceğim.
20 Ba za ƙara kasance da mazauna kuma ba ko a yi zama a cikinta dukan zamanai; Ba wani mutumin Arab da zai kafa tentinsa a can, ba makiyayin da zai taɓa kiwon garkensa a can.
Orada bir daha kimse yaşamayacak, Kuşaklar boyu kimse oturmayacak, Bedeviler çadır kurmayacak, Çobanlar sürülerini dinlendirmeyecek.
21 Amma halittun hamada za su kwanta a can, diloli za su cika gidajenta; a can mujiyoyi za su zauna, a can kuma awakin jeji za su yi ta tsalle.
Orası yabanıl hayvanlara barınak olacak, Evler çakallarla dolacak, Baykuşlar yuva yapacak, tekeler oynaşacak orada.
22 Kuraye za su yi ta kuka a kagarorinta, diloli kuma a cikin fadodinta masu alfarma. Lokacinta ya yi kusa, kwanakinta kuma ba za su yi tsawo ba.
Kalelerinde sırtlanlar, Görkemli saraylarında çakallar uluyacak. Babil'in sonu yaklaştı, günleri uzatılmayacak.”