< Ishaya 12 >

1 A wannan rana za ku ce, “Zan yabe ka, ya Ubangiji. Ko da yake a dā ka yi fushi da ni, amma yanzu ka daina fushi da ni ka kuwa ta’azantar da ni.
Na ta dan boš rekel: »Oh Gospod, hvalil te bom. Čeprav si bil jezen name, je tvoja jeza odvrnjena in me ti tolažiš.«
2 Tabbatacce Allah shi ne mai cetona; zan dogara gare shi ba kuwa zan ji tsoro ba. Ubangiji, Ubangiji, ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.”
Glej, Bog je rešitev moje duše. Zaupal bom in ne bom prestrašen, kajti Gospod Jahve je moja moč in moja pesem; prav tako je postal rešitev moje duše.
3 Da farin ciki zan ɗebo ruwa daga rijiyoyin ceto.
Zatorej boste z radostjo zajemali vodo iz vodnjakov rešitve duš.
4 A wannan rana za ku ce, “Yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; a sanar da wannan abin da ya aikata a cikin al’ummai, a kuma yi shela cewa sunansa mai girma ne.
Na ta dan boste rekli: »Hvalimo Gospoda, kličimo njegovo ime, med ljudstvom razglašajmo njegova dela, omenjajmo, da je njegovo ime povišano.«
5 Ku rera ga Ubangiji, gama ya aikata manyan abubuwa; bari a sanar da wannan ga dukan duniya.
Prepevajmo Gospodu, kajti storil je odlične stvari. To je znano po vsej zemlji.
6 Ku tā da murya ku kuma rera don farin ciki, ya ku mutanen Sihiyona, gama Mai Tsarki na Isra’ila da girma yake a cikinku.”
Zavriskaj in zavpij, ti prebivalec Siona, kajti velik je Sveti Izraelov v tvoji sredi.

< Ishaya 12 >