< Ishaya 12 >

1 A wannan rana za ku ce, “Zan yabe ka, ya Ubangiji. Ko da yake a dā ka yi fushi da ni, amma yanzu ka daina fushi da ni ka kuwa ta’azantar da ni.
I reæi æeš u ono vrijeme: hvalim te, Gospode, jer si se bio razgnjevio na me, pa se odvratio gnjev tvoj, i utješio si me.
2 Tabbatacce Allah shi ne mai cetona; zan dogara gare shi ba kuwa zan ji tsoro ba. Ubangiji, Ubangiji, ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.”
Gle, Bog je spasenje moje, uzdaæu se i neæu se bojati, jer mi je sila i pjesma Gospod Bog, on mi bi spasitelj.
3 Da farin ciki zan ɗebo ruwa daga rijiyoyin ceto.
S radošæu æete crpsti vodu iz izvora ovoga spasenja.
4 A wannan rana za ku ce, “Yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; a sanar da wannan abin da ya aikata a cikin al’ummai, a kuma yi shela cewa sunansa mai girma ne.
I tada æete reæi: hvalite Gospoda, glasite ime njegovo, javljajte po narodima djela njegova, napominjite da je visoko ime njegovo.
5 Ku rera ga Ubangiji, gama ya aikata manyan abubuwa; bari a sanar da wannan ga dukan duniya.
Pojte Gospodu, jer uèini velike stvari, neka se zna po svoj zemlji.
6 Ku tā da murya ku kuma rera don farin ciki, ya ku mutanen Sihiyona, gama Mai Tsarki na Isra’ila da girma yake a cikinku.”
Klikuj i pjevaj, koja sjediš u Sionu, jer je svetac Izrailjev velik posred vas.

< Ishaya 12 >