< Ishaya 12 >

1 A wannan rana za ku ce, “Zan yabe ka, ya Ubangiji. Ko da yake a dā ka yi fushi da ni, amma yanzu ka daina fushi da ni ka kuwa ta’azantar da ni.
و در آن روز خواهی گفت که «ای خداوند تو را حمد می‌گویم زیرا به من غضبناک بودی اما غضبت برگردانیده شده، مراتسلی می‌دهی.۱
2 Tabbatacce Allah shi ne mai cetona; zan dogara gare shi ba kuwa zan ji tsoro ba. Ubangiji, Ubangiji, ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.”
اینک خدا نجات من است بر اوتوکل نموده، نخواهم ترسید. زیرا یاه یهوه قوت وتسبیح من است و نجات من گردیده است.»۲
3 Da farin ciki zan ɗebo ruwa daga rijiyoyin ceto.
بنابراین با شادمانی از چشمه های نجات آب خواهید کشید.۳
4 A wannan rana za ku ce, “Yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; a sanar da wannan abin da ya aikata a cikin al’ummai, a kuma yi shela cewa sunansa mai girma ne.
و در آن روز خواهید گفت: «خداوند راحمد گویید و نام او را بخوانید و اعمال او را درمیان قوم‌ها اعلام کنید و ذکر نمایید که اسم اومتعال می‌باشد.۴
5 Ku rera ga Ubangiji, gama ya aikata manyan abubuwa; bari a sanar da wannan ga dukan duniya.
برای خداوند بسرایید زیراکارهای عظیم کرده است و این در تمامی زمین معروف است.۵
6 Ku tā da murya ku kuma rera don farin ciki, ya ku mutanen Sihiyona, gama Mai Tsarki na Isra’ila da girma yake a cikinku.”
‌ای ساکنه صهیون صدا رابرافراشته، بسرای زیرا قدوس اسرائیل در میان توعظیم است.»۶

< Ishaya 12 >