< Ishaya 12 >

1 A wannan rana za ku ce, “Zan yabe ka, ya Ubangiji. Ko da yake a dā ka yi fushi da ni, amma yanzu ka daina fushi da ni ka kuwa ta’azantar da ni.
その日なんぢ言んヱホバよ我なんぢに感謝すべし汝さきに我をいかり給ひしかどその怒はやみて我をなぐさめたまへり
2 Tabbatacce Allah shi ne mai cetona; zan dogara gare shi ba kuwa zan ji tsoro ba. Ubangiji, Ubangiji, ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.”
視よ神はわが救なりわれ依頼ておそるるところなし主ヱホバはわが力わが歌なりエホバは亦わが救となりたまへりと
3 Da farin ciki zan ɗebo ruwa daga rijiyoyin ceto.
此故になんぢら欣喜をもて救の井より水をくむべし
4 A wannan rana za ku ce, “Yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; a sanar da wannan abin da ya aikata a cikin al’ummai, a kuma yi shela cewa sunansa mai girma ne.
その日なんぢらいはんヱホバに感謝せよその名をよべその行爲をもろもろの民の中につたヘよその名のあがむべきことを語りつげよと
5 Ku rera ga Ubangiji, gama ya aikata manyan abubuwa; bari a sanar da wannan ga dukan duniya.
ヱホバを頌うたヘそのみわざは高くすぐれたればなりこれを全地につたヘよ
6 Ku tā da murya ku kuma rera don farin ciki, ya ku mutanen Sihiyona, gama Mai Tsarki na Isra’ila da girma yake a cikinku.”
シオンに住るものよ聲をあげてよばはれイスラエルの聖者はなんぢの中にて大なればなり

< Ishaya 12 >